Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa
Published: February 13, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Posted on February 13, 2026February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa
Published: February 13, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026
Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban KasaPublished: February 13, 2026 at 12:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

INEC ta tsayar da ranar zaben shugaban ƙasa na 2027 Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta A Najeriya wato (INEC) ta tsayar da ranar 20 ga Fabrairu, 2027, don gudanar da zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Shugaban Hukumar Farfesa Joash Amupitan ne ya bayyana sanarwar a taron manema labarai da aka yi a Abuja a…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia
Published: February 13, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia
Published: February 13, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A AustraliaPublished: February 13, 2026 at 8:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Kasar Australia masu goyon bayan muradun Falasdinawa sunyi gangami da zanga zanga a Melbourne a ranar Alhamis, a rana ta karshe a ziyarar da Shugaban Isra’ila Isaac Herzogg, ya kai kasar bayan zanga zangar da aka yi na adawa da ziyararsa, a babban birnin kasar Canberra, da kuma mummunar arangama tsakanin ‘Yansanda da masu…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia” »

Labarai, Sauran Duniya

Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza
Published: February 13, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza
Published: February 13, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Zai Sake Gine GazaPublished: February 13, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A makon gobe ne ake sa ran shugaban Amurka Donald Trump zai bada sanarwar shirye shiryen sake gine Gaza da zai ci biliyoyin dala, da kuma bayanai dalla dalla na rundunar kiyaye zaman lafiya karkashin ikon MDD da za’a tura zirin, da zai bayyana zaman farko na kwamitin wanzar da zaman lafiya da ya kafa,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza” »

Amurka, Labarai

Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen Ayyuka
Published: February 13, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen Ayyuka
Published: February 13, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen AyyukaPublished: February 13, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Afrika ta kudu Cyril Ramaphosa, ya fada jiya Alhamis cewa, zai tura sojojin kasar su taimaki ‘yan sanda wajen yaki da miyagun ayyuka a kasar, yana mai cewa wannan yana daga cikin manyan ayyuka da Gwamnatinsa da hadin guiwa zata maida hankali akai a bana. A cikin jawabinsa ga al’ummar kasar, shugaba Ramaphosa yace…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen Ayyuka” »

Labarai

Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade
Published: February 13, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade
Published: February 13, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin KudadePublished: February 13, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ghana ta tono zinari ko Gold milyan 6 a ma’auni wanda ya kai wani mizani, a shekarar 2025, kamar yadda kwarya-kwaryar alkaluma suka nuna, inda manyan kamfanonin hakar zinarin suka samar da milyan kusan uku wadda bai canza da abunda suka samar a cikin shekara ta 2024 ba, kamar yadda Kungiyar kamfanonin hakar ma’adinai na…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade” »

Kimiya, Labarai

Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba
Published: February 13, 2026 at 5:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba
Published: February 13, 2026 at 5:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar RibaPublished: February 13, 2026 at 5:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin NNPC ya sami ribar dala bilyan 4.26, wanda yayi daidai da Naira trillion 5. da bilyan 760 a bara, kasar wacce tafi galibin kasashen Afirka hakar mai tace tana samun Gangar mai milyan daya da dubu dari shida da ‘yan kai a ko wace rana. Adadin abunda kamfanin ya samu kachokam ya tashi akan…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba” »

Labarai, Najeriya

Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A Najeriya
Published: February 13, 2026 at 5:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Posted on February 13, 2026February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A Najeriya
Published: February 13, 2026 at 5:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026
Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A NajeriyaPublished: February 13, 2026 at 5:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Za Iya Juyin Juya Hali A Najeriya In A Ka Cigaba Da Take Hakkin Dan’adam -Inji Atiku Abubakar Kan Yunkurin Kama Elrufai Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya yi gargadin za a iya samun juyin jiuya hali matukar a ka cigaba da take hakkin jama’a na Dan’adam. Alhaji Atiku Abubakar na magana ne a…

Ci Gaba Da Karatu “Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A Najeriya” »

Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu
Published: February 12, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Posted on February 12, 2026February 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu
Published: February 12, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026
Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan FabrairuPublished: February 12, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 13, 2026

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya bayar da umarnin a fara biyan ma’aikatan jihar albashin watan Fabarairu nan take, domin sauƙaƙa musu shirye-shiryen tunkarar watan azumin Ramadan da ke ƙaratowa. Sanarwar hakan ta fito ne a ranar Alhamis ta hannun shugaban sashen yaɗa labarai da hulɗa da jama’a na ofishin gwamnan, Abubakar Bawa, inda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya
Published: February 12, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya
Published: February 12, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin TunisiyaPublished: February 12, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya gana da tawagar masu zuba jari da abokan hulɗar ci gaba a ƙarƙashin ƙungiyar rukunin kamfanonin ƙasar Tunisia Masu fafutukar kawo ci gaba a Afirka (Tunisia Consortium for African Development, TUCAD) don samar da haɗin gwiwa mai muhimmanci da kuma buɗe sabbin damammakin zuba jari a fannoni masu…

Ci Gaba Da Karatu “Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya” »

Kimiya, Labarai, Najeriya

Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya
Published: February 12, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya
Published: February 12, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Sallar Rokon Ruwa A SaudiyaPublished: February 12, 2026 at 8:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gudanar da sallar roƙon ruwa a Saudiyya saboda ƙarancin ruwa da tsananin zafi dake kasar take Fuskanta. A safiyar yau, Alhamis, an gudanar da sallar roƙon ruwa (Salat al-Istisqa) a wurare daban-daban a faɗin ƙasar Saudiyya, bisa umarnin hukumomin addini da gwamnati, domin neman rahamar Allah bayan dogon lokaci ba tare da samun ruwan…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 3 4 5 … 81 Next

Sabbin Labarai

  • Kasar Saudiya Ta Sanar Da Ganin Watan Azumi
  • Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma
  • Jagoran Addinin Kirista A Kaduna Ya Rabawa Fiye Da Musulmai Dubu Kayan Abincin Azumi
  • Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba
  • Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Gana Da Shugaban Makaman Nukiliya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • ‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana Afrika
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC Siyasa
  • Turkiyya Tana Gudanar Da Binciken Kasar Da Suka Kona Tutar Ta Tsaro
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Nijar: Zamu Tsananta Bincike A Bakin Iyakokin Mu Afrika
  • Kungiyar ‘Yan Ta’adda Masu Alaka Da ISIS Sun Kashe Mutane A Congo Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.