Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai
Babbar Kotun Tarayya ta bayar da belin Nasir El-Rufai akan wassu sharudda. El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna yana tsare ne a hannun Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuka ta kasa (ICPC). An Bada Belin El Rufai akan Naira Miliyan 200 tare kuma da hanashi hira da ‘yan jarida “An bayar da…
Ci Gaba Da Karatu “Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai” »

