Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan Kaye
Published: April 13, 2026 at 6:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon jagoran masu kishin ƙasa na Hungary, Viktor Orban, ya amince da shan kaye a jiya Lahadi bayan babbar nasarar zaɓe da sabuwar jam’iyyar adawa ta Tisza ta samu, lamarin da ya zama koma baya ga abokan hulɗarsa a Rasha da kuma Fadar White House ta Shugaban Amurka Donald Trump.

Sakamakon zaɓen da aka samu bisa ƙididdigar kashi 81.5% na ƙuri’un da aka kirga ya nuna cewa jam’iyyar Tisza mai ra’ayin tsakiya ta dama kuma mai goyon bayan Tarayyar Turai (EU), ƙarƙashin jagorancin Peter Magyar, ta lashe kujeru 137, wanda ya ba ta rinjaye mai muhimmanci na kashi biyu bisa uku a majalisar dokoki mai mambobi 199, inda ta kayar da jam’iyyar Fidesz ta Orban.

“Sakamakon zaɓen bai kammala ba tukuna, amma halin da ake ciki a bayyane yake kuma a fahimce yake,” in ji Orban mai shekaru 62 a ofishin yakin neman zaɓe na Fidesz. Wasu daga cikin magoya bayansa da suka taru a wajen ofishin sun fashe da kuka yayin da suke kallonsa yana jawabi a talabijin.

Inda yace “Sakamakon zaɓen yana da raɗaɗi a gare mu, amma a bayyane yake.”

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
Next Post: Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi

Karin Labarai Masu Alaka

China Ta Yi Kira Da Kasashen Gabas Ta Tsakiya Su Hada Kai Labarai
Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran Amurka
Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai Afrika
Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs) Labarai
Rundunar ‘Yan Sandan Kebbi Ta Dakile Yunkurin Garkuwa Da Mutune, Ta Kama Masu Laifi Afrika
Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da Makamashi Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Talata 11.18.2025 Rediyo
  • Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen Amurka
  • Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba” Wasanni
  • An Gudanar Da Tiyatar Ido Kyauta A Gombe Afrika
  • Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai Labarai
  • Shugabannin Kiristoci Sun Halarci Filin Idi A Kaduna Domin Nuna Haɗin Kai Afrika
  • Amurka Na Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba Yarjejeniyar Zaman Lafiya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.