Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi
Published: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin kasar Malawi tace a yau Alhamis a kalla mutane 13 ne suka rasa rayukan su bayan da aka shafe kwanaki 4 ana tafka ruwan sama da yayi sanadiyyar ambaliyar ruwa a fadin kasar.

Ma’aikatar kula da ayyukan agajin gaggawa da matsalolin ibtila’i tace ta samu rahotanni daga 16 cikin 36 na majalisun kasar. Zuwa yanzu ambaliyar ruwan ya shafi gidaje 9,598, an kuma kafa sansanoni a majalisu 6, yayain da ma’aikatar bada agaji ta fara raba kayan tallafi ka magidantan da abun ya shafa.

Kasar na neman taimako daga ‘yan kawancen ta na gida da na kasashen waje yayin da ake ci gaba nema tare da kubutar da mutanen da abun ya shafa.

Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki
Next Post: Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa

Karin Labarai Masu Alaka

Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki Afrika
Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin Iran Afrika
Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale Afrika
Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe Afrika
Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta Tsakiya Afrika
Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar Afrika
  • Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha Afrika
  • Kotun Uganda Tayi Watsi Da Karar Hukumomin Kasar Afrika
  • Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya Labarai
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz Amurka
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Yau Lahadi Ake Gudanar Da Zabe A Kasar Myanmar Labarai
  • Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.