Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa
Jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya ce ta lashe matsayi na ɗaya a rukunin maza a Gasar Karatun Al-Qur’ani ta Ƙasa ta shekarar 2025, wadda aka gudanar a Maiduguri ƙarƙashin taken “Borno 2025.” Wannan gasa ta zama abin tarihi, domin ita ce karo na 40 da ake gudanarwa a Najeriya kuma Borno ta yi…
Ci Gaba Da Karatu “Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa” »

