Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

FIFA, Ta Raba Jaddawalin Rukuni Na Gasar Kofin Duniya 2026.
Published: December 5, 2025 at 11:09 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 6, 2025

A ranar Juma’a 5 ga watan Disamba 2025, ne aka raba jadawalin ƙasashen da za su fafata a gasar cin kofin ƙwallon ƙafar duniya FIFA WORLD CUP, 2026 wadda za’ayi a kasashen Amurka, Mexico, da Kanada.

Bikin raba jaddawalin ya gudana ne a birnin Washington na ƙasar Amurka.

Heidi Klum da Kevin Hart tare da Danny Ramirez suka jagoranci bikin.

Lokacin bikin FIFA ta karrma shugaban ƙasar Amurka Donald Trump da lambar yabo na Zaman lafiya.

Ƙasashe 48, da suka fito daga nahiya daban-daban dake fadin duniya ne zasu fafata a tsakaninsu ga yadda jadawalin ya kasance bisa jerin rukuni 12.

  • Rukunin A:
  • Mexico
  • Afirka ta Kudu
  • Koriya ta Kudu
  • Duk Ƙasar da ta fito a wasan cike gurbi na Uefa rukunin D
  • Rukunin B:
  • Canada
  • Qatar
  • Switzerland
  • Duk Ƙasar da  ta fito a wasan cike gurbi na Uefa rukunin A
  • Rukunin C:
  • Brazil
  • Moroko
  • Scotland
  • Haiti
  • Rukunin D:
  • Amurka
  • Paraguay
  • Australia
  • Duk Ƙasar da  ta fito a wasan cike gurbi na
  • Uefa rukunin C
  • Rukunin E:
  • Germany
  • Ivory Coast
  • Ecuador
  • Curacao
  • Rukunin F:
  • Netherlands
  • Japan
  • Tunisia
  • Duk Ƙasar da  ta fito a wasan cike gurbi na Uefa rukunin B
  • Rukunin G:
  • Belgium
  • Egypt
  • Iran
  • New Zealand
  • Rukunin H:
  • Spain
  • Saudi Arabia
  • Uruguay
  • Cape Verde
  • Rukunin I:
  • France
  • Senegal
  • Norway
  • Duk Ƙasar da ta fito a wasan cike gurbi na Fifa rukunin 2
  • Rukunin J:
  • Argentina
  • Algeria
  • Austria
  • Jordan
  • Rukunin K:
  • Portugal
  • Uzbekistan
  • Colombia
  • Duk Ƙasar da ta fito a wasan cike gurbi na Fifa rukunin 1
  • Rukunin L:
  • England
  • Croatia
  • Panama
  • Ghana

Inda mai masaukin baki ƙasar Mexico zasu bude gasar tsakanisu da ƙasar Afirka ta Kudu, ranar 11 ga watan Yuni 2026, a Azteca Stadium – iconic.

Sauran Ƙasashen suke neman shigowa cikin gasar, wadda sai sun buga wasan cike gurbi su be kamar haka.

Italiya, Wales, Bosnia-Herzegovina, Arewacin Ireland

Ukraine, Poland, Albaniya, Sweden

Turkiyya, Slovakiya, Kosovo, Romaniya

Denmark, Czech Republic, Republic of Ireland, North Macedonia

DR Congo, Jamaica, New Caledonia
Iraqi, Bolivia, Suriname

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025.
Next Post: ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe

Karin Labarai Masu Alaka

‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba Wasanni
Janet Ce Gwarzuwar ‘Yar Wasan Mako NWFL Wasanni
CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025 Wasanni
FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025. Wasanni
Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A Najeriya Najeriya
  • ‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri Labarai
  • Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku Wasanni
  • Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar Labarai
  • Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Ta Bukaci Rwanda Ta Daina Marawa ‘Yan Tawayen M23 Baya Afrika
  • Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba Afrika
  • Kasashen Yankin Gulf Sun Bada Sanarwa Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.