Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki
Published: December 16, 2025 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta miƙa motocin yaki masu sulke guda 13 ga Gwamnatin Jihar Kebbi, domin ƙarfafa yaƙi da ’yan bindiga da sauran laifuka a jihar.

An miƙa motocin ne a Gidan Gwamnati da ke Birnin Kebbi, inda Kwamishinan ’Yan Sanda na jihar, CP Bello Sani, ya ce an turo su ne daga hedikwatar rundunar a Abuja bisa umarnin Babban Sufeton ’Yan Sanda.

A martaninsa, Gwamna Nasir Idris ya yaba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da shugabancin rundunar ’yan sanda, yana mai cewa motocin za a tura su zuwa muhimman wuraren da ke fama da matsalolin tsaro, musamman a kan iyakokin Zamfara da Neja, domin bai wa manoma damar yin girbi cikin aminci.

Gwamnan ya jaddada cewa, tsaro ne ginshiƙin ci gaba, tare da tabbatar da ci gaba da bai wa hukumomin tsaro cikakken goyon baya domin tabbatar da zaman lafiya a Jihar Kebbi.

Tsaro

Post navigation

Previous Post: Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro
Next Post: Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71

Karin Labarai Masu Alaka

An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan Tsaro
Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Tsaro
An Gudanar Da Addu’oi Ga Mutane 16 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe a Australiya Tsaro
An Sace Masu Ibada A Wata Majami’ar Ecwa A Jihar Kogi Tsaro
Gwamnatin Tarayya Ta Samu Nasarar Ceto Wasu Daliban St. Mary’s Tsaro
EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Tawayen Kungiyar M23 Sun Tsagaita Sakamakon Rokon Da Amurka Tayi
  • Majalisa Ta Sanya Baki Akan Rikici Tsakanin Dangote Da Hukumar Albarkatun Mai
  • Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRA
  • Baba Buhari Yayi Zargin Ansaka Masa Na’urar Tsaro
  • Ganduje: Mun Janye Shirin Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Sojojin Amurka Sun Kashe Wasu Fararen Hula Ba Dalili Amurka
  • Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Oliseh, Ya Ba Eric Chelle, Shawara Da Ya Zamo Mai Tsauri AFCON 2025. Wasanni
  • Abun Da Kuke Buƙatar Sani Game Da Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka 2025 Wasanni
  • Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
  • Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5 Labarai
  • Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai
  • Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.