Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Hukumar NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi A Edo
Published: April 6, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), sun kai samame a wata babbar ma’ajiyar miyagun kwayoyi a jihar Edo, inda suka kwace kilogram 1,378 na tabar wiwi da ake zargin an ɓoye, tare da kama wani da ake zargi da hannu a lamarin.

Kwamandan NDLEA a jihar Edo, Dr. Mitchell Ofoyeju, ne ya bayyana hakan a ranar Litinin a Benin, yana mai cewa an gudanar da samamen ne a garin Igbanke da ke karamar hukumar Orhionmwon, bayan samun sahihan bayanan sirri.

Ofoyeju ya ce samamen ya kai ga kwato buhun huna 125 na busasshen ganye da ake zargin nau’in tabar wiwi ce ta skunk.

A cewarsa, an kama wani mutum mai shekaru 37 mai suna Roland Owie dangane da wannan kamen.

Kwamandan ya bayyana wannan nasara a matsayin gagarumar ci gaba a kokarin hukumar na dakile hanyoyin samar da miyagun kwayoyi da yaɗa su.

Afrika, Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A Kasar
Next Post: Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka

Karin Labarai Masu Alaka

Tattalin Arzikin Najeriya Ya Farfardo Bisa Samun Wasu Sauye Sauye Labarai
Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba” Najeriya
EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa Labarai
Pakistan Da Afghanistan Sun Shiga Kwana Na Biyar Suna Fafatawa Afrika
Maharan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 Masu Hakar Ma’adanai A Jihar Filato Labarai
Gwamnatin Jihar Gombe Ta Haramta Sana’ar Bola Jari Tsaro

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga
  • Farashin Mai Ya Cigaba Da Tashi
  • Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin Iran
  • Matatar Man Dangote Ta Kara Yawan Mai Dake Zuwa Kasashen Afirka
  • Kungiyar Kiristoci Ta Karyata Kubutar Da Mambobin Su A Kaduna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu Siyasa
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin Labarai
  • Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram Najeriya
  • Najeriya, Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Sama Da 80, Sun Ceto 34 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran Afrika
  • Sojoji Sunkai Farmaki Gidan Dan Adawa A Kasar Uganda Bobi Wine Afrika
  • Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.