Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai

Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko
Published: December 12, 2025 at 9:43 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 13, 2025

Nan bada jimawa ba Makarantun Allo zasu yi gogayya da takwarorinsu na Boko dake faɗin Kasa. ”in ji Minitan Ilimi na Tarayyar Najeriya.

Ministan Ilimin Najeriya Dakta Tunji Alausa yace tsarin ingatawa tare da koyar da Karatun Allo da ilimin Tsangayu dake da manufar inganta karatu da rayuwar Almajirai da aka kaddamar ranar Litinin din data gabata, manufar samar da tsarin bai daya da za a rinka amfani da shi a matakin kasa baki daya.

 

 

 

 

 

 

Da yake karin haske dangane da wannan gagarumin sauyi da ma’aikatar ilimin ke kokarin aiwatarwa, maitaimakawa Ministan ilimin Najeriya kan ilimin Almajirai da Tsangayu hadi da makarantun Allo, Dr. Balarabe Shehu Kakale, Barden Tsangayu da Makarantun Allo na Kasar Hausa yace nan bada jimawa ba Makarantun Allo zasu yi gogayya da takwaroinsu na Boko dake faɗin kasar.

Haka zalika, Dr. Kakale, ya kara da cewa kafin akai ga wannan matsayar, sai da suka karade daukacin shiyyoyin siyasa shida na Najeriya inda suka tattauna da masu ruwa da tsaki da suka hada da Malamai da sarakuna da Kungiyar kiristoci ta Najeriya wato CAN, sai dai ya bayyana bukatar dake akwai wajen ganin gwamnatocin jihohi sun kara damba domin kaiwa ga cikakkiyar Nasara.

Tun da fari, Dr. Balarabe Shehu Kakale tsohon danmajalisar tarayya Najeriya, ya yabawa Ministan ilimin Najeriya Dakta Tunji Alausa da Ministan kasa a ma’aikatar ilimin kasar Dr. Suwaiba Ahmed da kuma shugaban hukumar kula da ilimin Almajirai da yara da basa zuwa makaranta ta kasar Dr. Mohammed Sani Idris hadi da jagororin addinai da sarakuna bisa matakan da suke dauka na inganta ilimin Almajirai dama rayuwar yaran da basa zuwa makaranta ta hanyar koyar da su sa’o’in hannu da zai basu damar dogaro da kan su.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Amurka Na Gargadin Rwanda Da Ta Mutunta Alkawali
Next Post: Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta

Karin Labarai Masu Alaka

Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin Labarai
Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano Labarai
Zelensky Na Ukraine Zai Gana Da Takwaransa Na Faransa A Yau Labarai
Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin Labarai
Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
Gwamnatin Bauchi: Ba Zamu Bude Makarantu Ba Sai 2026 Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sakataren Harkokin Wajen Amurka Ya Zargi Kasar Rwanda Da Kokarin Saba ‘Yarjejeniyar Zaman Lafiya
  • Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu
  • Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya
  • Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya
  • Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Jami’an Tsaro Na Amfani Da Damar Su Wajen Cin Zarafin Jama’a Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
  • Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio) Labarai
  • Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya Labarai
  • Kauran Bauchi: Muna Nan A PDP Daram! Siyasa
  • NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas Najeriya
  • An Kafa Majalisar Kotun Sulhu Ta Kano Labarai
  • GTA Hausa Logo
    Shirin Dare 2030 UTC Yau Juma’a 11.21.2025 Rediyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.