Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai

PDP Zata Karbi Mulki 2027 Inji Shugabannin Jam’iyar
Published: December 14, 2025 at 6:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin PDP sun nemi taimakon Obasanjo domin dawowar jam’iyyar kan mulki’ a 2027

Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Taminu Turaki, ya bayyana cewa ziyarar da ya kai wa tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo a Abeokuta, Jihar Ogun, tare da wasu shugabannin jam’iyyar, na da nufin gabatar da sabbin shugabanni da kuma neman shawarwari gabanin zaben 2027.

Turaki ya ce sun nemi samun kwarin gwiwa da jagoranci daga Obasanjo, wanda ya bayyana a matsayin kwararren dattijo, domin karfafa jam’iyyar kafin manyan zabuka masu zuwa, ya kuma jaddada cewa PDP ta shirya tsaf domin karbar ragama a 2027.

Shugaban PDP ya bayyana cewa jam’iyyar na da yakinin lashe zabukan gwamna na Jihohin Ekiti da Osun, inda ya ce hakan zai nuna cewa PDP na kan dawowa domin kwato mulki daga APC a 2027.

Siyasa

Post navigation

Previous Post: Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya
Next Post: Tattalin Arzikin Kasar Bahrain Ya Bunkasa Sakamakon Ruruwar Masu Yawon Bude Ido

Karin Labarai Masu Alaka

Tinubu Yafara Wasu Dabaru Domin Samun Kuri’u Siyasa
Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria Siyasa
Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993 Labarai
Kirana Ga ‘Yan Siyasar Arewa, Su Jira Sai 2031- Akume Labarai
Kauran Bauchi: Muna Nan A PDP Daram! Siyasa
Samar Da Tsaro A Jihar Kano Ba Sai An Sa Siyasa Ba! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • NLC Ta Yabawa Gwamnan Gombe Inuwa Yahaya
  • Jirgin Sama Ya Fadi A Kano
  • Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi
  • Tinubu Yafara Wasu Dabaru Domin Samun Kuri’u
  • Sojoji Sun Farmaki ‘Yan Ta’adda A Borno

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya Najeriya
  • Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Lauya Bala: Tabbas Kotu Zata Soke Zaben Shugaban PDP, Turaki Najeriya
  • Tinubu Yafara Wasu Dabaru Domin Samun Kuri’u Siyasa
  • Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan Labarai
  • Matatar Man Dangote Zata Wadatar Da Najeriya Da Makota Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5 Labarai
  • Akalla Mutane 8 Sun Mutu Biyo Bayan Bindiga Da Wata Tanka Tayi Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.