Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai
  • Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza
Published: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yayin da sanyi yayi tsanani a Gaza, ‘yan Palasdinu da suka rasa mazuguni, suna zuwa gidajen da Israela ta rusa ko wacce rana, inda suke ciro rodin karafa daga gine gine don amfani da su wajen kafa tantunan su, ko kuma su sayar don dogaro da kai.

Karafunan sun zama abubuwa masu daraja a Gaza, inda aka malkwaye su a rusassun ginunnukada sakamakon hare haren da sojojin Israela suka kai, inda gidaje kadan ne suka tsira.

Wasu daga cikin mazauna wurin su kan shafe kwanaki suna fasa ginin siminti mai kauri don fitar da karfen, yayin da wasu kuma suke shafe fiye da mako daya suna wannan aiki mai matukar wahala.

Aikin yana daukan lokaci me tsawo saboda kayan aikin da suke da shi ya tsaya ga kebura da guduma.

Majalisar Dinkin Duniya ta ce yakin yayi sandiyar samun tan miliyan 61 na rusassun gine-gine.

Tsaro

Post navigation

Previous Post: Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai
Next Post: Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela

Karin Labarai Masu Alaka

Sarkin Musulmi Yayi Magana Game Da Matsalar Tsaron Kasar Tsaro
Gaza Ga Albarusai Ga Yunwa Tsaro
EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro
‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
An Saka Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Lamurde Jihar Adamawa Tsaro
Shugaba Tinubu Ya Umarci Janye ‘Yan Sanda Masu Gadin Ministoci Tsaro

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike a Tituna
  • Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa
  • Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
  • Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka Na 2031.
  • Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano Labarai
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Wasu Gwamnoni Shida Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya Najeriya
  • Kyautata Dangantaka Tsakanin Jami’an Tsaro Da Al’umma Ce Mafita Najeriya
  • Da Arzikin Mu: Bamu Ba Bautawa Turawan Yamma Afrika
  • Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ? Wasanni
  • Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba Kiwon Lafiya
  • Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.