Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya
Published: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yan bindiga sun hallaka mutane 162 a hare-hare da suka kai kauyuka a yammacin Nigeria, a cewar wani dan majalisa. Wannan na daga cikin hare-hare mafi muni a watanni baya-bayannan.

An kai harin ne kauyukan Woro da Nuku a jihar Kwara da daren ranar Talata, a cewar dan majalisa me wakiltar yankin, Muhammad Umar Bio.

Ya ce Lakurawa ne, kungiyar ‘yan ta’adda dake da alaka da ISIS ne suka kai harin. Ba wanda ya fito ya dau alhakin kai harin.

Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure
Next Post: Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China

Karin Labarai Masu Alaka

Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba Afrika
Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Najeriya
Jihar Ekiti Ta Aiwatar Da Dokar Haraji Najeriya
Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Gombe Ya Ziyarci Pindiga Labarai
An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato Afrika
Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tattaunawar Nukiliya Tsakanin Iran Da Amurka Yana Tasirin Akan Farashin Albarkatun Mai Amurka
  • Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade Afrika
  • Darajar Kudin Afirka Ta Kudu Ya Tashi Afrika
  • Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Gombe Ya Ziyarci Pindiga Labarai
  • Wani Jirgi Yayi Saukar Angulu Ba Shiri Najeriya
  • Kungiyar ‘Yan Ta’adda Masu Alaka Da ISIS Sun Kashe Mutane A Congo Tsaro
  • Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
  • Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.