Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Anyi Janazar ‘Yan Shi’a 33 Da Aka Kashe A Masallacin Juma’a
Published: February 8, 2026 at 10:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Kasar Pakistan dubban mutane ne suka hallara ranar Asabar, domin jana’aizar mutane 33 wadanda suka halaka sakamakon harin kunar bakin wake da aka kai a wani masallacin ‘yan shi’a lokacin jumma’a, an tsaurara matakan tsaro a birnin, kuma hukumomin kasar suka ce sun kama mutane hudu wadanda suka hakikance sun taimakawa wanda ya kai harin.

A harin na ranar Jumma’a, mutumin ya fara da harba bindiga a masallacin da ake kira khadijatul kubra da yake bayan garin babban birnin kasar, daga bisani ya tada bam wanda ya halaka mutane 32, tare da maharin, ya kuma raunata mutane sama da 170.

Ministan harkokin cikin gidan kasar Moshin Naqvi, ya fadawa wani taron manema labarai cewa mutane hudu ciki harda jagoran kitsa kai harin suna hanu, bayan wani matakin da kasar ta dauka a Peshwar da kuma Nowshera.

A lokacin matakin, ministan yace wani jami’in yaki da ta’addanci daya ya mutu,wasu uku kuma suka jikkata.

Kungiyar ISIS ta duki alhakin kai wannan mumunar hari, hari mafi muni da aka jima ba’a ga irinsa ba a Islamabad babban birnn kasar.

Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Iran Tace Farisa Zata Kai Hari Kan Mayakan Amurka
Next Post: Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal Afrika
Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya Afrika
Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka Ta Saka Takunkumi Visa Ga Wasu ‘Yan Rwanda Afrika
Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya Afrika
Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Afrika
Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi Afrika
  • Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba Afrika
  • Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro Tsaro
  • Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Aisha Buhari Ta Bayyana Irin Kalubalen Da Ta Fiskanta Sakamakon Biyewa Jita-Jita Labarai
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.