Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025,
Published: December 5, 2025 at 2:48 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyoyin Gasar Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar Cin Kofin kasashen Afirka AFCON 2025

Kofin Kasashen Afirka na 2025 (AFCON) zai haifar da babban cikas a duk faɗin Gasar Premier, inda ake sa ran ‘yan wasa 40 na Afirka daga ƙungiyoyi 17 za su tafi gasar tsawon wata guda da aka tsara daga 21 ga Disamba 2025 zuwa 18 ga Janairu 2026 a Morocco, a wata rahoto da ta fito.

Ganin yadda gasar ke gudana a lokacin da ake sa ran kakar wasa ta Turai za ta kasance ba tare da manyan ‘yan wasa na farko ba har zuwa wasanni bakwai, ciki har da wasannin Premier League na Ingila da wasannin cin kofin gida.

Kasashe irin su Morocco, Masar, Afirka ta Kudu, Senegal, Najeriya da kuma zakarun da ke kare kambun Ivory Coast suna cikin manyan masu fafatawa don lashe gasar nahiyar.

Ƙungiyar Kwallon Kafar Wolves na fuskantar mafi girman koma baya saboda ‘yan wasan da zasu tafi don yin wasa wa ƙasashensu na haihuwa.

Ga cikakken jerin ‘yan wasan Premier League da ake sa ran za su shiga gasar AFCON 2025, kamar haka

Algeria

Rayan Aït-Nouri — Manchester City

Burkina Faso

Dango Ouattara — Brentford

Bertrand Traoré — Sunderland

Cameron 

Carlos Baleba — Brighton

Bryan Mbeumo — Manchester United

Jackson Tchatchoua — Wolves

DR Congo

Axel Tuanzebe — Burnley

Arthur Masuaku — Sunderland

Noah Sadiki — Sunderland

Egypt 

Mohamed Salah — Liverpool

Omar Marmoush — Manchester City

Ivory Coast

Evann Guessand — Aston Villa

Amad Diallo — Manchester United

Ibrahim Sangaré — Nottingham Forest

Willy Boly — Nottingham Forest

Simon Adingra — Sunderland

Emmanuel Agbadou — Wolves

Mali

Cheick Doucouré — Crystal Palace

Morocco

Amine Adli — Bournemouth

Chadi Riad — Crystal Palace

Adam Aznou — Everton

Noussair Mazraoui — Manchester United

Chemsdine Talbi — Sunderland

Mozambique

Reinildo Mandava — Sunderland

Nigeria

Frank Onyeka — Brentford

Christantus Uche — Crystal Palace

Alex Iwobi — Fulham

Calvin Bassey — Fulham

Samuel Chukwueze — Fulham

Tolu Arokodare — Wolves

Senegal

Ismaila Sarr — Crystal Palace

Iliman Ndiaye — Everton

Idrissa Gueye — Everton

Habib Diarra — Sunderland

Pape Matar Sarr — Tottenham

El Hadji Malick Diouf — West Ham

South Africa

Lyle Foster — Burnley

Tunisia

Hannibal Mejbri — Burnley

Zimbabwe

Marshall Munetsi — Wolves

Tawanda Chirewa — Wolves

Wasanni

Post navigation

Previous Post: An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Next Post: Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,

Karin Labarai Masu Alaka

Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz Wasanni
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA Afrika
An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade Wasanni
Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu Wasanni
Nasarawa Ce Zakara A Wasan Kwallon Kafa Ta Kurame 2025 Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe Labarai
  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Amince Da Kudurin Kasar Ghana Afrika
  • Kasar Faransa Zata Bunkasa Nukiliyarta Afrika
  • Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su Afrika
  • Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi Afrika
  • Akwai Bukatar Nazari Game Da Dangantakar Iran Da Kasashen Gulf Amurka
  • Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya Afrika
  • An Damke Matasa Masu Gurza Kudaden Ketare Na Jabu Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.