Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka

Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi
Published: December 16, 2025 at 2:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani madugu a kungiyar ‘yan tawayen kwango M23 da kasar Rwanda tace bata goyon bayan ta kama daruruwan sojojin Burundi a farmaki data kai a gabashin kasar, inda ake ci gaba da gwabza yaki, duk da gargadin da gwamnatin Trump tayi.

A makon jiya ne M23 ta kama garin Uvira dake kusa da kan iyaka da kasar Burundi, kasa da mako daya, bayan da shugabannin kasashen Kwango Da Rwanda suka sanya hanu kan wata yarjejeniyar zaman lafiya a Washington, a taron da shugaban Amurka Donald Trump ya jagoranta.

A ranar Asabar, sakataren harkokin wajen Amurka Marco Rubio yace take taken Rwanda a gabashin jamhuriyar Kwango ya sabawa yarjejeniyar da aka kulla a Washington, daga nan yayi alwashin cewa, “za su dauki matakin ganin cewa an mutunta alkawuran da aka yi wa shugaban na Amurka.”

Rwanda ta karyata zargin cewa tana goyon baya kungiyar M23, ta zargi dakarun kasashen kwango da Burundi da sake sabunta fada a yankin.

MDD a wani rahoto data wallafa cikin watan Yuli, tace Rwanda ce take ruwa da tsaki kan harkokin kunigyar ‘yan tawayen M23.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi
Next Post: Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Roger Lumbala Shekaru 30

Karin Labarai Masu Alaka

‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar Australiya Labarai
Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC Labarai
‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka  Labarai
China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar Labarai
Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja Labarai
An Zargi Kasar Eritrea Da Cin Zarafin Sojojin Habasha Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030
  • ‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
  • Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa Labarai
  • Ba Mamaki APC Ta Kafa Tarihi A Ranar Litinin Najeriya
  • An Kashe Mutum 2 Da Suka Ba ‘Yan-Matan (GGCSS Maga) Kariya! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-Ahmed Labarai
  • Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai Labarai
  • Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio) Labarai
  • Kasashen AES Sun Buɗe Gidan Talabijin Na Bai Daya Afrika
  • Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.