Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na
Published: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan

Sabon Shugaban ƙungiyar Kwallon Kafa ta Wikki Tourist FC Bauchi dake tarayyar Najeriya Salmanu Abubakar yayi alkawarin kawo ci gaba a ƙungiyar.

Salmanu Abubakar ya ce tun kafin ya zo wannan matsayi dama ya san matsalolinta, domin ya rike matsayin Sakataren ƙungiyar magoya bayan Wikki.

Babban matsalar Wikki shine shishigi wajan shiga aikin da ba naka ba “in ji shi, a lokacin zantawarsu da wakilin GTA Hausa.

Saboda haka babban abunda ya farayi shine zama da ma’aikatan hukumar don gyara wannan lamari ta hanyar ko wa ya tsaya akan aikin sa, abunda bature ya ke ciwa (Division of labour) yin haka shine mataki gyara na farko wadda hakan zai kawo cigaba sosai.

Kan batun ‘yan wasa kuwa Salmanu yace ya dauki matakin gyara tun da dama rashin sanya kwallon a raga ita ce matsala to tuni ya gayyaci sabbin ‘yan wasa shida da zai’yi anfani da su a tsakiyar kakan wanan bana kuma kwaliya zata biya kudin sabulu wajan faranta wa magoya baya rai.

Ya kuma bada tabbacin zasu ba wa maihoras da ƙungiyar Abdullahi Maikaba, cikekken dama wajan gudanar da aikin sa don samun nasara wa ƙungiyar.

Salmanu yace kamar yadda maigirma Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Muhammad, ya basu amana don gyara da kuma kawo cigaba a wannan Ƙungiyar to bazasu ci amanan maigirma Gwamnan ba wajan aiki tukuru don samun nasara a wannan Ƙungiyar ta Wikki Tourist FC.

Da ya ke tsokaci ga me da ƙungiyar magoya bayan Wikki Tourist, Salmanu Abubakar ya ce wannan shine babban kalu balen sa amman akwai shiri da yakeyi don tabbacin adalci a duk bangarorin jihar Bauchi wajan sanya musu wakili a cikin wannan ƙungiya, bayan haka akwai wata horaswa ta musamman da za’a basu wajan yadda zasu gudanar da aikin yayin wasanni.

Daga karshe yayi alkawarin dawo da ƙungiyar cikin hayyacinta a teburin gasar Firimiyar lig na Najeriya ganin yadda kungiyar a yanzu ta ke wani matsayi da bai da ce ba.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Ana Jimamin Mutuwar Giwa Mai Shekaru Kusan 60 A Kasar Kenya
Next Post: Kauran Gwandu Zai Inganta Wutan Lantarki A Kebbi

Karin Labarai Masu Alaka

Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada Labarai
AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe. Wasanni
Masoya Kungiyar Kwallon Kafar Morocco Suna Cikin Farin Ciki Bisa Hukuncin Kotu Afrika
Tabbas Za’a Gudanar Da Gasar Firimiya Lig Ta Najeriya Wasanni
Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya Wasanni
Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 Najeriya
  • Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa Afrika
  • ‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ga Fili Ga Doki Najeriya
  • Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani Afrika
  • Tinubu Ya Nuna Alhinin Rasuwar Janar Rabe Abubakar, Ya Jajanta wa Iyalansa Afrika
  • An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.