Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika

Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na
Published: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan

Sabon Shugaban ƙungiyar Kwallon Kafa ta Wikki Tourist FC Bauchi dake tarayyar Najeriya Salmanu Abubakar yayi alkawarin kawo ci gaba a ƙungiyar.

Salmanu Abubakar ya ce tun kafin ya zo wannan matsayi dama ya san matsalolinta, domin ya rike matsayin Sakataren ƙungiyar magoya bayan Wikki.

Babban matsalar Wikki shine shishigi wajan shiga aikin da ba naka ba “in ji shi, a lokacin zantawarsu da wakilin GTA Hausa.

Saboda haka babban abunda ya farayi shine zama da ma’aikatan hukumar don gyara wannan lamari ta hanyar ko wa ya tsaya akan aikin sa, abunda bature ya ke ciwa (Division of labour) yin haka shine mataki gyara na farko wadda hakan zai kawo cigaba sosai.

Kan batun ‘yan wasa kuwa Salmanu yace ya dauki matakin gyara tun da dama rashin sanya kwallon a raga ita ce matsala to tuni ya gayyaci sabbin ‘yan wasa shida da zai’yi anfani da su a tsakiyar kakan wanan bana kuma kwaliya zata biya kudin sabulu wajan faranta wa magoya baya rai.

Ya kuma bada tabbacin zasu ba wa maihoras da ƙungiyar Abdullahi Maikaba, cikekken dama wajan gudanar da aikin sa don samun nasara wa ƙungiyar.

Salmanu yace kamar yadda maigirma Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Muhammad, ya basu amana don gyara da kuma kawo cigaba a wannan Ƙungiyar to bazasu ci amanan maigirma Gwamnan ba wajan aiki tukuru don samun nasara a wannan Ƙungiyar ta Wikki Tourist FC.

Da ya ke tsokaci ga me da ƙungiyar magoya bayan Wikki Tourist, Salmanu Abubakar ya ce wannan shine babban kalu balen sa amman akwai shiri da yakeyi don tabbacin adalci a duk bangarorin jihar Bauchi wajan sanya musu wakili a cikin wannan ƙungiya, bayan haka akwai wata horaswa ta musamman da za’a basu wajan yadda zasu gudanar da aikin yayin wasanni.

Daga karshe yayi alkawarin dawo da ƙungiyar cikin hayyacinta a teburin gasar Firimiyar lig na Najeriya ganin yadda kungiyar a yanzu ta ke wani matsayi da bai da ce ba.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Ana Jimamin Mutuwar Giwa Mai Shekaru Kusan 60 A Kasar Kenya
Next Post: Kauran Gwandu Zai Inganta Wutan Lantarki A Kebbi

Karin Labarai Masu Alaka

Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup  Wasanni
Kocin Newcastle Matthias Ya Ce Lewis Hall Ba Zai Koma Manchester United Ba Wasanni
Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba” Wasanni
Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya Wasanni
Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila Wasanni
Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye Afrika
  • Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027 Najeriya
  • Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli Afrika
  • Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna Afrika
  • Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC Siyasa
  • Hawan Sallah Daga Masarautar Misau Afrika
  • Afrika Ta Kudu Ta Dora Haraji Mai Yawa Kan Karafa Afrika
  • Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.