Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika

Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi
Published: November 18, 2025 at 9:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Wata haɗakar kungiyoyin fararen hula a Najeriya ta nemi gwamnatin Amurka da ta kakabawa Gwamna Umar Mohammed Bago na Jihar Neja takunkumin hana shiga ƙasar, wato ta hana shi bisa tare kwace duk wasu kaddarori na Gwamnan dake kasar ta Amurka.
Kungiyar dai ta zargi Gwamna Umar Bago da yin karan tsaye ga hakkin Dan Adam sannan da keta duk wasu hakkoki na Demokuradiyya,
A cikin wata takardar koke da suka aikawa Sakataren Harkokin Wajen Amurka ta hannun Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya, ƙungiyar mai suna (Concerned Citizens and Defenders of Democracy in Nigeria) ta ce gwamnan yana amfani da karfin mulki wurin kuntatawa masu sukar salon Mulkinshi duk da yadda matsalar tsaro ke ci gaba da  ta’azzara a jihar.
Kwamred Yusuf Sitizin jigo a cikin wannan kungiya kuma wakilin Kungiyar Amanasti International yayi karin haske akan dalilinsu na daukar wannan mataki.
To Sai dai tini Gwamnatin Jihar Nejan tayi watsi da wadannan zarge zarge na wannan kungiya tare da nesanta Gwamna Bago daga duk wani zargi na cin zarafin Dan Adam Alh. Abdulbakee Ebbo shine Mataimaki na musamman ga Gwamna Umar Bago akan Kafofin sadarwa na zamani, yayi magana a madadin Gwamnatin Jihar ta Neja ga abinda yake cewa.
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/Karar-Gwamnan-Jihar-Neja-Gwamna-Umar-Bago.mp3
Labarai

Post navigation

Previous Post: Shirin Dare 2030 UTC Yau Talata 11.18.2025
Next Post: Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci

Karin Labarai Masu Alaka

Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya Afrika
Malami: Gwamnatin APC Ta Gaza – “Yan-Kasa Kuwa Na Da Katin Zabe” Labarai
Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco Afrika
Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A Pakistani Afrika
Bayan Ya Ziyarci Kwankwaso Gawuna Zai Karbi Katin ADC Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno Labarai
  • An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja Afrika
  • Aikin Layin Dogon Kasar Uganda Zai Hade Kasar Da Tanzania Da Kwango Kimiya
  • An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu Najeriya
  • An Maka Wasu Jami’an Immigration A Kotu Bisa Zargin Rashin Da’a A Birtaniya Labarai
  • Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu Afrika
  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga Manoma Labarai
  • Yau Litinin Ake Cigaba Da Shari’ar Najib Zarak Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.