Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa
Published: February 16, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A jiya Lahadi Sakataren harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya kira wani rahoto da cewar yana tattare da “damuwa” rahoton da wasu kasashe kawayen Turai biyar suka dorawa kasar Rasha laifin kashe mai sukar lamirin Kremlin Alexei Navalny ta hanyar amfani da guba, yana mai karawa da cewa Washington ba ta da wani dalili na yin tambaya.

“Tabbas muna sane da rahoton. Rahoto ne mai tada hankali. Muna sane da wannan lamarin na Mista Navalny kuma tabbas ba mu da wani dalili na tambayarsa,” Rubio ya shaida wa manema labarai a wani taron manema labarai a Bratislava a ziyarar da ya kai Slovakia.

A cikin wata sanarwa ta hadin gwiwa, Birtaniya, Faransa, Jamus, Sweden da Netherlands a ranar Asabar sun ce nazarin samfurori daga jikin Navalny “a ƙarshe” ya tabbatar da kasancewar an samu nau’in wani sinadari a cikin jikin shi

Gwamnatin Rasha, wacce ta sha musanta alhakin mutuwar Navalny a lokacin da ake tsare da shi a wani yankin Arctic shekaru biyu da suka gabata, ta yi watsi da wannan zargi na baya-bayan nan da cewa “wannan farfagandar kasashen yamma ne,” a cewar kamfanin dillancin labaran kasar Rasha TASS

Amurka, Labarai

Post navigation

Previous Post: Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru
Next Post: Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar Singa

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri Amurka
Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi Labarai
Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa Afrika
Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki Afrika
Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku Labarai
Zulum Ya Rushe Majalisar Zartarwa Ta Jihar Borno Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai
  • Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa Afrika
  • Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBB Siyasa
  • Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya Wasanni
  • Fintiri: Zamu Maida Jihar Adamawa Sabuwar Duniya Labarai
  • Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe Labarai
  • Wani Bayahude Ya Harbe Bafalatsine Dan Shekaru 16 Tsaro
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Wasu Gwamnoni Shida Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.