Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City
Published: November 25, 2025 at 3:55 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 25, 2025

Ƙungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta samu nasarar soke ƙungiyar kwallon kafa ta Ikorodu City da ci 2 da 1, a gasar Firimiyar lig na Najeriya (NPFL) 2025 mako na 14.

Kano Pillars ce ta fara jefa kwallo a raga a cikin minti biyu kacal da fara wasan ta kafar Kaftin din ta, Rabi’u Ali, bayan mintuna na talatin da biyu kafin tafiya hutun rabin lokaci dan wasa Olakunde Akala, ya zura kwallo ta biyu.

Inda ita ma Ikorodu City tayi kukan kura a minti na arba’in da biyar ta jefa kwallo daya ta kafar dan wasanta Joseph Arumala, haka dai aka tashi a wasan, 2-1 wasan da aka buga shi a filin wasa na Katsina.

Duk da nasarar da ta samu har yanzu kungiyar tana kasan teburen gasar a matsayin na 20 da maki 9.

Jami’in hulda da jama’a na ƙungiyar Kano Pillars Abu Isa ya ce suna da kwarin gwiwa cewa zasu farfado daga halin da suke ciki na koma baya da suka samu a wasannin baya, wadda hakan shi ya jefata cikin wannan Kalubale.

A ranar Lahadi 30 ga watan Nuwamban 2025 ƙungiyar zata ziyarci Rivers United a wasan mako na 15

 

 

 

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda
Next Post: Jagorancin Wikki Tourist FC Na Samun Yabo

Karin Labarai Masu Alaka

An Gudanar Da Taron Matasan Kasashe 6, Don Kawo Karshen Ta’addanci Wasanni
Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai
Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025. Wasanni
Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada Labarai
Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa Wasanni
Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran Afrika
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala Afrika
  • Ko Meye Gaskiyar Rade-Radin Zanga-Zanga A Jos Dake Jihar Filato Labarai
  • Isra’ila Zata Mamaye Lebanon Labarai
  • ADC Ta Sha Damarar Gwabzawa Da APC A Zaben 2027 Shirye-Shirye
  • Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya Afrika
  • Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
  • Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.