Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City
Published: November 25, 2025 at 3:55 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 25, 2025

Ƙungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta samu nasarar soke ƙungiyar kwallon kafa ta Ikorodu City da ci 2 da 1, a gasar Firimiyar lig na Najeriya (NPFL) 2025 mako na 14.

Kano Pillars ce ta fara jefa kwallo a raga a cikin minti biyu kacal da fara wasan ta kafar Kaftin din ta, Rabi’u Ali, bayan mintuna na talatin da biyu kafin tafiya hutun rabin lokaci dan wasa Olakunde Akala, ya zura kwallo ta biyu.

Inda ita ma Ikorodu City tayi kukan kura a minti na arba’in da biyar ta jefa kwallo daya ta kafar dan wasanta Joseph Arumala, haka dai aka tashi a wasan, 2-1 wasan da aka buga shi a filin wasa na Katsina.

Duk da nasarar da ta samu har yanzu kungiyar tana kasan teburen gasar a matsayin na 20 da maki 9.

Jami’in hulda da jama’a na ƙungiyar Kano Pillars Abu Isa ya ce suna da kwarin gwiwa cewa zasu farfado daga halin da suke ciki na koma baya da suka samu a wasannin baya, wadda hakan shi ya jefata cikin wannan Kalubale.

A ranar Lahadi 30 ga watan Nuwamban 2025 ƙungiyar zata ziyarci Rivers United a wasan mako na 15

 

 

 

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda
Next Post: Jagorancin Wikki Tourist FC Na Samun Yabo

Karin Labarai Masu Alaka

FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca Wasanni
Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025: Wasanni
Za’a Bude Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Ta Duniya 2026 Wasanni
Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo Wasanni
Hawan Sallah A Jihar Katsina Afrika
Tabbas Za’a Gudanar Da Gasar Firimiya Lig Ta Najeriya Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar Saudiya Ta Sanar Da Ganin Watan Azumi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki Tsaro
  • Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu Najeriya
  • Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya Afrika
  • Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya Afrika
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya Afrika
  • Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade Afrika
  • Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.