Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Hukumar NAHCON Fitar Da Jadawalin Fara Jigilar Alhazain Najeriya Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai

Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal
Published: March 17, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Senegal, masu goyon bayan a kafa dokoki masu tsanani kan ‘yan luwadi da madugo a kasar, sunyi musayar ra’ayi kan yadda za su kaddamar da gangami da neman goyon bayan jama’a da wata kungiya dake Amurka mai goyon bayan iyali irin na gargajiya, wacce take cewa luwadi barazana ce kan kiwon lafiyar jama’a, kamar yadda ‘yan gwagwarmaya kan wannan batu a duka kasashen biyu suka fadawa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

Kungiyar dake nan Amurka mai suna MassResistance da turanci, an santa wajen goyon bayan dokoki da suke adawa da masu auren jinsi daya, kuma take tur da ruruta masu sauya jinsi, ta jima tana bada shawara ga masu ra’ayi irin tata a nahiyar Afirka.

Yanzu kungiyar tana kokari tayi amfani da yanayi na gwamnatin Trump, wacce bata bada fuska ba, ko kuma tana daukar matakai da suke dakile ‘yancin masu auren jinsi daya, ta fadada ayyukan zuwa wasu kasashe baya ga Senegal, kungiyar tana da hanu a kudurori na kafa irin wannan doka na adawa da ‘yan luwadi da madugo a Ghana.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri
Next Post: Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya

Karin Labarai Masu Alaka

Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku Labarai
Kasashen Amurka Da China Sun Matsawa Ghana Domin Rage Kudaden Haraji Afrika
Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar Iran Afrika
Iran Da Amurka Zasu Cimma Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio Labarai
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Hukumar NAHCON Fitar Da Jadawalin Fara Jigilar Alhazain Najeriya
  • Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya
  • UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da Babura
  • ‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan Afrika
  • An Shirya Taron Horas Da Matasa Gabanin Wasan Motsa Jiki 2025 Wasanni
  • Channels TV: Ta Yi Rashin Hazikin Dan Jarida Mr Khani Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jaura Ta Bayyana A Wasu Jihohin Amurka Labarai
  • Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco Afrika
  • Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa Hudu Wasanni
  • Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya Kimiya
  • Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.