Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A Najeriya
Published: March 21, 2026 at 7:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta girke jirage marasa matuki, tare da sojoji 200 a Najeriya domin su horar da sojojin kasar su kuma taimaka musu da bayanan sirri, a yakin da suke yi da ‘yan ta’adda a arewacin kasar, kamar yadda jami’an Amurka da Nigeria suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

Jami’an sun ce sojojin na Amurka basa shiga fagen daga tare dana Nigeria, kuma jiragen drone din suna daukan bayanan sirri ne kawai, basa kai hari.

Amma duk da haka girke sojojin na Amurka, wanda ya biyo bayan harin da ta kai arewa maso yammacin kasar a kashen shekarar data gabata, na nuna Amurka na sake shiga fadan dakile ‘yan ta’adda da kungiyoyi masu alaka da al-Qa’ida a arewacin Afirka.

A da Amurka na da sansanin jiragen drone a kasar Niger da kudin sa ya kai dala miliyan 100, tare da sojoji kimanin 1000 dake sa ido a yankin na Sahel, amma an rufe Wajen a shekarar 2024 bayan da gwamnatin sojin Niger ta bukaci da su fice daga nan.

Afrika, Amurka, Labarai, Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya Karu
Next Post: Hotunan Hawan Sallah A Masarautar Bauchi

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Tarayya Ta Samu Nasarar Ceto Wasu Daliban St. Mary’s Tsaro
Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela Amurka
Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran Afrika
Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki Afrika
Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba Labarai
Shugabannin Kiristoci Sun Halarci Filin Idi A Kaduna Domin Nuna Haɗin Kai Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai
  • ADC Ta Sha Damarar Gwabzawa Da APC A Zaben 2027 Shirye-Shirye
  • Kasar Amurka Da Denmark Suna Rikici Akan Iyakar Greenland Amurka
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Taron Sulhu Tsakanin Addinai Mabanbanta Na Arewacin Najeriya Labarai
  • Wani Bincike Ya Nuna Cewar Da Wuya Iran Ta Bude Mashigin Hormuz Afrika
  • Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.