Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila
Published: March 28, 2026 at 10:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar mayakan Houthi a Yemen mai samun goyon bayan Iran ta fada jiya jumma’a cewa, a shirye take ta fada yakin hadin guiwar da Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan Iran idan wasu kasashe suka shiga yakin a gefen Amurka da Isra’ila, ko kuma idan aka yi amfani da bahar maliya wajen kaddamar da hari kan jamhuriyar Farisan mai bin tafarkin Islama, kamar yadda kakakin kungiyar mayakan sakan Yahya Saree, ya fada ta gidan talabijin.

Saree, yace a shirye kungiyar take ta shiga yakin, muddin aka ci gaba da zafafa hare hare kan Iran da kuma wadanda ya kira “murhun kare kai,” sai dai bai fayyace ta irin yadda za su shiga yakin da ake yi ba.

Gargadin da kungiyar ta Houthi tayi, yana kara nuna yadda yakin zai iya ba zuwa ya shafi yankin duka, musamman ganin karfin kungiyar na kai farmaki nesa daga Yemen, da kuma kassara zirga zirga a ruwayen da suke yankin na zirin Arabaiya.

Tuni kawayen Iran ‘yan shi’a a Lebanon da Iraqi suka shiga yakin da ake yi a yankin, sakamakon harin da Amurka da Isra’ila suka auna kan Iran.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Ministan Harkokin Wajen Rasha Dana Iran Sun Tattauna Don Kawo Karshen Yaki A Gabas Ta Tsakiya
Next Post: China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla Yarjejeniya

Karin Labarai Masu Alaka

Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa Najeriya
An Murkushe Wani Yunkurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Benin Afrika
Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516 Afrika
Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya Labarai
Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta Kudu Afrika
Ana Cigaba Da Samun Hare Hare Da Jiragen Marasa Matuki A Sudan Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi Amurka
  • Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani Afrika
  • Isra’ila Ta Cire Sunayen Wasu Mutane Biyu Cikin Wadanda Take Fako Afrika
  • Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A Gaza Labarai
  • Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
  • Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun Kasa Afrika
  • Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa Afrika
  • Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.