Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New York
Published: April 2, 2026 at 12:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an yankin arewacin jihar New York sun tabbatar ranar Laraba cewa mutuwar wani ɗan gudun hijira daga Myanmar mai fama da matsalar gani ta kasance kisan kai, bayan ya ɓace na tsawon kwanaki da dama, wanda aka sako shi daga gidan yari zuwa hannun jami’an tsaron kan iyaka na Amurka.

An gano gawar Nurul Amin Shah Alam, mai shekaru 56, a kan wani titi a tsakiyar birnin Buffalo a cikin watan Fabrairu, a lokacin sanyi mai tsanani. Nurul Amin, wanda ya fito daga dangin ‘yan gudun hijirar Arakan Rohingya, ba ya jin Turanci kuma yana tafiya da sanda.

Mutuwarsa ta jawo damuwa da kuma fusata jama’a dangane da yadda ake mu’amala da baƙin haure a lokacin tsauraran matakan shige da fice na Shugaba Donald Trump. Baya ga wannan lamari na Nurul aƙalla mutane 14 sun mutu a hannun hukumomin kula da baƙin haure a shekarar 2026.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela
Next Post: Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela Amurka
Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
Dan Ra’ayin Mazan Jiya Leo Brent Zai Kyautata Alakar Afirka Ta Kudu Da Amurka Afrika
Sakataren Gwamnatin Amurka Ya Bayyana Bawa Kungiyoyin Agaji Damar Kai Taimako Sudan Amurka
An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato Afrika
Hukumar Tsaron Teku A Libya Tafara Janye Jirgi Mai Dauke Da Iskar Gas Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Na Shirin Kauracewa Taron Kungiyar Kasashen G20 Afrika
  • Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika A Wannan Makon Wasanni
  • Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin Labarai
  • Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 Najeriya
  • Akwai Doka Mai Tsanani Wajen Mallakar Bindiga A Kasashen Yammacin Turai Labarai
  • Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku Labarai
  • Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar Amurka
  • Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.