Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Kungiyoyi Sunyi Hasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka
Published: April 2, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Wani rahoto daga hukumomi biyu na Majalisar Dinkin Duniya, Kungiyar Tarayyar Afirka da Bankin Raya Tattalin Arzikin Afirka (ADB) suka saki a ranar Alhamis, yace ci gaban tattalin arzikin kasashen Afrika zai fuskanci jinkiri sosai a wannan shekarar idan aka ci gaba da yakin Gabas ta tsakiya, tare da kawo hargitsi a cinikayya na lokaci mai tsawo, da samar da makamashi da taki a duk fadin nahiyar.

Rahoton yace kasashen Afirka zasu iya yin asarar kashi 0.2 cikin 100 na tattalin arzikin su a shekarar 2026 idan yakin ya zarce wata 6.

Rahoton bai yi bayani kan yadda abun zai shafi hauhawar farashi ba, amma yayi gargadin cewa yakin nan da nan zai iya haddasa rikicin tsadar rayuwa ta hanyar karuwar farashin mai da abinci. Yace wasu kasashen Afirka zasu fi fuskantar rashin isasshen takin zamani, bisa ga hauhawar farashin mai.

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar
Next Post: Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Kwango

Karin Labarai Masu Alaka

Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya Afrika
An Kaiwa Sojojin Ghana Hari A Lebanon Afrika
Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar Iran Afrika
Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran Afrika
Yau Lahadi Ake Gudanar Da Zabe A Kasar Myanmar Labarai
Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci Afrika
  • Gwamnatin Kano Ta Samar Da Wasu Dabarun Inganta Tsaro Tsaro
  • Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg Afrika
  • Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu Afrika
  • Hukumar ICPC Ta Kwato Makudan Kudade Rediyo
  • Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz Wasanni
  • Kasar Aljeriya Ta Soke Yarjejeniyar Jirgin Sama Tsakaninta Da Daular Larabawa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.