Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar
Published: April 2, 2026 at 7:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya sauke atoni janar ta kasa Pam Bondi daga mukamin ta ranar Alhamis, a cewar wani jami’in fadar White House, biyo bayan tarin takaici ga yadda take gudanar da aikin ta, ciki har da yadda ta tafiyar da bincike kan takardun da suka shafi Jeffrey Espien.

Baya ga haka kuma, Trump na takaicin cewa Bondi bata da azama wajen gurfanar da makiyan sa da masu sukan sa, wadanda yake so su fuskanci tuhumar aikata laifuka.

A wata wallafa a shafin sada zumunta, Trump ya yabawa Bondi, inda ya kira ta da babbar mai kishin kasa, kuma amintacciyar abokiya, kuma yace zata koma aiki a bangaren ma’aikata mai zaman kan ta. Trump yace mataimakin atoni janar din Todd Blanche, wanda a da lauyan sa ne, zai maye gurbin Bondi na rikon kwarya.

Amurka, Labarai, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran
Next Post: Kungiyoyi Sunyi Hasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka

Karin Labarai Masu Alaka

Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia Afrika
Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai Amurka
Ukraine Tana Cigaba Da Tattaunawa Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Kasar Amurka
An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe Labarai
Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku Labarai
Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki Labarai
  • Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai Labarai
  • Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran Afrika
  • Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna Afrika
  • Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen Afrika
  • Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi Afrika
  • ‘Yan Sanda A Tsibirin Bahamas Sun kama Mijin Wata Ba Amurkiya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.