Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa
Published: April 11, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 11, 2026

Lokacin da mataimakin shugaban Amurka JD Vance ya sauka a Islamabad domin shawarwari yau Asabar, da jami’an Iran, hakan zai cika burin shugabannin Iran da suka rage, wadanda su ne suka nemi mataimaki shugaban na Amurka ya jagoranci shawarwarin kawo karshen yakin, kamar yadda majiyoyi da dama wadanda suke da masanaiya dangane da shawarwarin ska fada.

Farisa tana kallon JD Vance a zaman daya daga cikin wadanda basa goyon bayan yaki a sahun gaba da wadanda suke kusa da shugaba Donald Trump, kamar yadda wani jami’i daga yankin, da wasu mutum hudu wadanda suke da masaniya dangane da shawarwarin.

Wannan ra’ayi na Vance, wanda yana daga cikin matsayar da aka sanshi da shi a fagen siyasa, ya sa Iran ta hakikance cewa, a cikin wadanda suke da kusanci, da shugaba Trump, Vance ne zai gudanar da shawarwari tsakani da Allah, inji wata majiya da ta bukaci a sakaye sunanta, domin tattaunawa kan batutuwa na difilomasiyya na sirri.

Sai dai babu almar JD Vance zai dauki matsaya na sassautawa Iran, fiye dasauran wakilan Amurka da shugaba Trump ya wakilta, domin tuni Trump yayi barazanar sabunta kai wa Iran harin bama-bamai.Wani jami’i a fadar White House yace shugaba Trump ne ya yanke shawarar tura mataimakina JD Vance zuwa shawarwarin da za’a yi a Pakistan, kuma shugaban na Amurka ne kadai zai yanke shawara kan matsayar da zai goyi baya a shawarwarin na Islamabad.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari
Next Post: Shugaban Lebanon Ya Nemi Gudanar Da Shawarwari Kai Tsaye

Karin Labarai Masu Alaka

An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango Afrika
Amurka Zata Bada Gudumawar Kudi Dala Bilyan 10 Ga Ayyukan Kwamitin Wanzar Da Zaman Lafiyan Amurka
Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut Afrika
An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe Kimiya
Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau Mafaka Afrika
Ukraine Tana Cigaba Da Tattaunawa Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Kasar Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu
  • Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga
  • Shugaban Lebanon Ya Nemi Gudanar Da Shawarwari Kai Tsaye
  • Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa
  • Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hukumar ‘Yan Sanda Ta Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe Afrika
  • Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATO Labarai
  • Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki Najeriya
  • Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC Siyasa
  • Gwamna Kefas Na Jihar Taraba Ya Karbi Shaidar Jam’iyar APC Siyasa
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A Uganda Siyasa
  • Gwamnatin Gombe Ta Raba Naira Miliyan 14 Ga Iyalen ‘Yan Jaridan Da Suka Rasu Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.