Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
Published: April 22, 2026 at 8:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan Kano a Najeriya, Abba Kabir Yusuf ya miƙa sunan Murtala Sule Garo gaban majalisar dokokin jihar domin ta amince ya zama mataimakinsa.

Gwamnan ya bayyana haka ne a wata sanarwa da mai magana da yawunsa Mustapha Muhammad ya aike wa manema labarai ranar Talata.

Gwamnan ya ce yana so Garo ya maye gurbin Abdulsalam Gwarzo, wanda ya ajiye muƙaminsa a watan Maris.

Masana harkokin siyasa na ganin naɗa Murtala Garo a matsayin mataimakin Gwamna Abba zai iya yin tasiri a zaɓen 2027 inda Gwamna Abba ke neman yin ta-zarce a ƙarƙashin jam’iyyar APC bayan ya fice daga NNPP, matakin da wasu suka bayyana a matsayin cin amanar ubangidan sa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Rikicin Hakar Gwal Ya Janyo Hallaka Mutane 70 A Sudan Ta Kudu Afrika
Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja Najeriya
Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New York Afrika
Shugaba Trump Yace Amurka Zata Janye Yaki Da Iran Afrika
Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba Afrika
An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sojojin Kasar Isra’ila Sun Kashe Wani Babban Kwamandan Hamas Labarai
  • Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji Afrika
  • Shugaba Putin Ya Bukaci Kawo Karshen Yaki Da Iran Afrika
  • Rasha Ta Yiwa Amurka Tayin Daina Bada Bayanan Sirri Afrika
  • Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Zamu Hana Wasu ‘Yan-Najeriya Visa Shiga Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najib Razak Zai Kara Shekaru 15 A Gidan Yari Saboda Cin Zarafin Kujerar Mulki Labarai
  • Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin Iran Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.