Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta
Ranar Litinin, ‘Yan sandan Najeriya sunce akalla mutane 80 mabiya addinin kirista wadanda aka yi imanin ‘yan bindiga sun sace su a wasu coci coci uku a arewacin kasar cikin watan jiya, sun koma gidajen su, ikirarin da nan da nan kungiyar kiristoci ta Najeriya ta musanta. Kamar yadda kungiyar CAN ta fada, yan Bindiga…
Ci Gaba Da Karatu “Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta” »

