Aliko Dangote: Faruk Ahmed Ya Ci Amanar ‘Yan Najeriya!
Alh. Aliko Dangote ya jaddada wani zargi da ya shafi shugaban sashen kula da albarkatun Man Fetur na Najeriya, Dangote, dai ya yi karin bayani da cewa Inginiya Farouk Ahmed, ya kashe dala miliyan biyu don biyawa ‘yan’yan sa kudin makarantar gaba da sakandare, inda ya kara da cewa a cikin kudin, ya kashewa dan…
Ci Gaba Da Karatu “Aliko Dangote: Faruk Ahmed Ya Ci Amanar ‘Yan Najeriya!” »

