Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
Published: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
Published: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah  KhomeiniPublished: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Muzaharar Allah Wadai Da Amerika Na Kisan Sayyid Ali Hussain Al-Khamna’e A Garin, Gombe dake Arewacin Najeriya. A Yau Bayan gabatar da Addu’oi, ƴan uwa almajiran Sayyid Ibraheem Yaqoub El-Zakzaky(H) na garin, Gombe, Suka fito ƙwansu da ƙwarkwata domin la’antar ƙasar Amerika da Isra’ela na Kisan Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci na Iran Sayyid Ali…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
Published: March 1, 2026 at 12:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

Posted on March 1, 2026March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
Published: March 1, 2026 at 12:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026
An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar KwangoPublished: March 1, 2026 at 12:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

A jamhuriyar demokuradiyyar Kwango, an gano manyan kaburbura 2 dauke da gawarwakin mutane 172 a birnin Uvira dake gabashin kasar bayan da ‘yan tawayen kunigyar AFC/M23 suka janye daga birnin, kamar yadda wani babban jami’in gwamnatin kasar ya fada. ‘Yan tawayen sun kama birnin Uvira na wani dan gajeren lokaci, wadda wurin yada zango ne…

Ci Gaba Da Karatu “An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango” »

Afrika, Labarai

Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
Published: March 1, 2026 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
Published: March 1, 2026 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar BauchiPublished: March 1, 2026 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A mako mai karewanan al’ummar Gwana Dake Karamar Hukumar Alkaleri a jihar Bauchi Suna Cigaba da tserewa Suna barin muhallensu Sakamakon Hare-Haren ‘yan Bindiga a Yankin. A zantawarsa da GTA Hausa Amurka Ke Magana game da lamarin Wani Mazaunin Garin Maikudi Lamido Futuk da Habib Sambo sun bayyana irin halin firgici da suka Samu Kansu….

Ci Gaba Da Karatu “Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi” »

Afrika, Najeriya, Tsaro

Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta Tsakiya
Published: March 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta Tsakiya
Published: March 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta TsakiyaPublished: March 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Da yake magana kan matakin soja da Amurka da Isra’ila suka dauka kan Iran, babban sakataren MDD Antonio Gutierrez, yace, “Na yi Allah wadai da fadada matakin soja a gabas ta tsakiya. Amfani da karfin soja da Amurka da Isra’ila suka dauka kan Iran, da martanin da Iran ta mayar a duk fadin yankin, yana…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu
Published: February 27, 2026 at 10:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu
Published: February 27, 2026 at 10:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin SulhuPublished: February 27, 2026 at 10:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Taliban sun ce a shirye suke da suyi tattaunawar sulhu, bayan da Pakistan ta kaiwa rundunar sojin su harin bomb a manyan birane, inda ta hallaka gomman su. Wannan shine karon farko da Pakistan ta kai hari kai tsaye ga ‘yan kawancen nata a da, inda ta yi zargin suna bawa ‘yan ta’adda mafaka….

Ci Gaba Da Karatu “Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran
Published: February 27, 2026 at 10:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran
Published: February 27, 2026 at 10:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata  Binciki Kasar IranPublished: February 27, 2026 at 10:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kula da makamashin nukiliya ta Duniya, (wato IAEA), ta gabatar da wani rahoto na sirri, inda ta bukaci Iran da ta barta ta duba duk Wasu wuraren ta na nukiliya, inda tayi nuni da cibiya ta Isfahan, a matsayin wurin da take da bukatar dubawa, domin makamashin Uranium da kusan za’a iya yin bomb…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran” »

Afrika, Labarai, Tsaro

An Yankewa Prime Ministan Kasar Tunisiya Hukuncin Shekaru 24 A Gidan Yari
Published: February 27, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Yankewa Prime Ministan Kasar Tunisiya Hukuncin Shekaru 24 A Gidan Yari
Published: February 27, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Yankewa Prime Ministan Kasar Tunisiya Hukuncin Shekaru 24 A Gidan YariPublished: February 27, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An yankewa tsohon prime ministan Tunisia Ali Larayedh hukuncin daurin shekaru 24 a gidan yari, kan kama shi da laifin taimakawa masu halin rikau ‘yan Tunisia zuwa kasar Sham a cikin shekaru 10 da suka wuce, a cewar kafar yada labarai ta kasar. Jam’iyyar sa ta IOE ta ce Wannan bita da kullin siyasa ne,…

Ci Gaba Da Karatu “An Yankewa Prime Ministan Kasar Tunisiya Hukuncin Shekaru 24 A Gidan Yari” »

Afrika, Labarai

Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Yayi Ajalin ‘Yan Ghana 50
Published: February 27, 2026 at 10:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Yayi Ajalin ‘Yan Ghana 50
Published: February 27, 2026 at 10:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fiye da mutane 50 ‘yan asalin kasar Ghana ne suka rasa rayukan su a yakin da ake fafatawa tsakanin Rasha da Ukrain, bayan da aka yaudare su suka shiga yaki, a cewar ministan harkokin kasashen waje na Ghana Samuel Okudzeto Ablakwa, bayan da ya kai ziyara Kyiv, babban birnin Ukrain, inda ake tattauna maganar daukan…

Ci Gaba Da Karatu “Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Yayi Ajalin ‘Yan Ghana 50” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta Kudu
Published: February 27, 2026 at 4:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta Kudu
Published: February 27, 2026 at 4:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta KuduPublished: February 27, 2026 at 4:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka tana burin tantance farar fata ‘yan Afirka ta kudu dubu 4,500 ko wani wata a zaman ‘yan gudun hijira zuwa Amurka, adadin ya haura yawan bakin haure da Amurka zata karba a shekara da gwamnatin shugaba Trump ta fada, har ma an girke karin rumfuna ko ofisoshi na wucin gadi a harabar ofishin jakadancin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Tantance Fararen Fata ‘Yan Afirka Ta Kudu” »

Afrika, Amurka, Labarai

Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take Tallafawa
Published: February 27, 2026 at 4:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take Tallafawa
Published: February 27, 2026 at 4:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take TallafawaPublished: February 27, 2026 at 4:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Akwai manyan batutuwa ko rashin fahimta dake kunno kai a yarjejeniyar kiwon lafiya da Amurka take kullawa da kasashen Afirka dangane da yadda tallafin kudi da Amurka take bayarwa zai rika aiki daga yanzu, kamar yadda shugaban hukumar sa ido da hana yaduwar cututtuka a Afirka ya fada ranar Alhamis. “Akwai damuwa sosai game da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take Tallafawa” »

Afrika, Amurka, Kimiya, Labarai

Posts pagination

1 2 … 16 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya Labarai
  • Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara Labarai
  • Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta Bashi Afrika
  • Amurka Zata Bada Gudumawar Kudi Dala Bilyan 10 Ga Ayyukan Kwamitin Wanzar Da Zaman Lafiyan Amurka
  • Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani Najeriya
  • Harin Makami Mai Linzami Da Rasha Ta Kai Yayi Barna Sosai A Ukraine Afrika
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 50 Tare Da Sace Mata Da Yara A Jihar Zamfara Najeriya
  • Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.