Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi
‘Yan gwagwarmaya da suka shirya jerin gwanon jiragen ruwa dauke da tallafin abinci da magunguna zuwa Gaza a bara, wadanda Isra’ila ta hana su kai tallafin suna shirin za su sake gwada daukar matakin a bana ma. Suna sa ran jiragen ruwan da zasu shiga tattakin su ninka na bara dauke da ma’aikatan kiwon lafiya…
Ci Gaba Da Karatu “Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi” »

