Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Kyautata Dangantaka Tsakanin Jami’an Tsaro Da Al’umma Ce Mafita
Published: November 22, 2025 at 3:30 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 23, 2025

Posted on November 22, 2025November 23, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kyautata Dangantaka Tsakanin Jami’an Tsaro Da Al’umma Ce Mafita
Published: November 22, 2025 at 3:30 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 23, 2025
Kyautata Dangantaka Tsakanin Jami’an Tsaro Da Al’umma Ce MafitaPublished: November 22, 2025 at 3:30 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 23, 2025

Masana harkokin tsaro a Najeriya sun bayyana cewa kyakkyawar alaka da fahinta tsakanin jami’an tsaro da al’umma, suna da gagarumin tasiri wajen magance matsalolin tsaro da samun zaman lafiya mai dorewa. A wata tattaunawa ta musamman da sashen hulda tsakanin farar hula da jami’an soji da shelkwatar rundunar ta shirya da manema labarai a Jos,…

Ci Gaba Da Karatu “Kyautata Dangantaka Tsakanin Jami’an Tsaro Da Al’umma Ce Mafita” »

Najeriya

Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!
Published: November 20, 2025 at 5:13 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!
Published: November 20, 2025 at 5:13 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!Published: November 20, 2025 at 5:13 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Masana da manazarta a fannin tattalin arziki a Najeriya sun fara fashin baki akan kasafin kudi da Gwamnatin jihar Kano ta shirya domin tunkarar shekarar kudi ta badi. A jiya Laraba ne dai gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da kasafin a zauren majalisar dokokin, inda yace gwamnatin jihar ta shirya kashe kusan naira…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano!” »

Najeriya

Lauya Bala: Tabbas Kotu Zata Soke Zaben Shugaban PDP, Turaki
Published: November 17, 2025 at 6:34 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 17, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Lauya Bala: Tabbas Kotu Zata Soke Zaben Shugaban PDP, Turaki
Published: November 17, 2025 at 6:34 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Lauya Bala: Tabbas Kotu Zata Soke Zaben Shugaban PDP, TurakiPublished: November 17, 2025 at 6:34 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Da farko a karshen makon jiya ne babbar jam’iyyar adawa a Najeriya PDP ta gudanar da taronta na kasa a birnin Badun, babban birnin jihar Oyo. inda ta zabi sabbbin shugabanni. Lauya Kabiru Tanimu Turaki, shine aka zaba sabon shugaban jam’iyyar. Aka kuma zabi Taofeek Arapaja, a matsayin sakataren jam’iyya. Babban taron ya kuma kori…

Ci Gaba Da Karatu “Lauya Bala: Tabbas Kotu Zata Soke Zaben Shugaban PDP, Turaki” »

Najeriya

Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993
Published: October 19, 2025 at 3:12 AM | By: Newsdesk | Updated: November 16, 2025

Posted on October 19, 2025November 16, 2025 By Newsdesk No Comments on Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993
Published: October 19, 2025 at 3:12 AM | By: Newsdesk | Updated: November 16, 2025
Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993Published: October 19, 2025 at 3:12 AM | By: Newsdesk | Updated: November 16, 2025

Tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya ce hakika marigayi Moshood Abiola ya lashe zaben watan Yuni na 1993 wanda gwamnatin sa ta soke. Janar Babangida na magana ne a Abuja wajen taron kaddamar da littafin tarihin rayuwar sa ta aiki mai taken “A journey in service” da asusun gina dakin…

Ci Gaba Da Karatu “Babangida: Hakika Abiola Ya Lashe Zaben Watan Yuni 1993” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%
Published: October 19, 2025 at 3:09 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%
Published: October 19, 2025 at 3:09 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%Published: October 19, 2025 at 3:09 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Mizanin karfin tattalin arzikin Najeriya a rubu’in karshe na shekara ta 2024 ya karu da kashi 3.84% daga kashi  2.74% a 2023. Hukumar kididdiga ta Najeriya NBS ta saki rahoton da ya nuna sassan da ke waje da danyen man fetur ne ke kan gaba wajen raya arzikin. “Masu neman bayani kan mizanin farashi CPI…

Ci Gaba Da Karatu “Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84%” »

Labarai, Najeriya

Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya
Published: October 19, 2025 at 3:04 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya
Published: October 19, 2025 at 3:04 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara DayaPublished: October 19, 2025 at 3:04 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta ce ta kwato kimanin Naira biliyan 40 daga barayin biro a tsakanin jami’an gwamnati cikin shekarar nan ta 2024 mai karewa. Shugaban IICPC Dokta Musa Adamu Aliyu ya baiyana haka a taron bitar aiyukan hukumar na shekara da ya samu halartar shugaban EFCC da sauran jagororin hukumomin da su…

Ci Gaba Da Karatu “Mun Kwato Kimanin Naira Biliyan 40 Na Badakala A Tsawon Shekara Daya” »

Labarai, Najeriya

Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata
Published: October 19, 2025 at 2:36 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata
Published: October 19, 2025 at 2:36 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikataPublished: October 19, 2025 at 2:36 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

A karshe dai majalisar zartarwa ta Najeriya ta shirya don rantsar da shaharerren lauyan nan Barista Mainasara Kogo Umar a matsayin shugaban kotun da’ar ma’aikata. Rantsarwar bias sanarwa za ta gudana a taron majalisar zartarwa a alhamis din nan a fadar Aso Rock. In za a tuna shugaba Tinubu ya nada Barisra Mainasara a watannin…

Ci Gaba Da Karatu “Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata” »

Labarai, Najeriya

Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025
Published: October 19, 2025 at 2:29 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025
Published: October 19, 2025 at 2:29 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025Published: October 19, 2025 at 2:29 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Rayuwar duk wani taliki na kan ka’idar karewa wata rana kuma hakan ne ya yi ta faruwa tun tsawon tarihin halitta. Mutum na farko wato Annabi Adamu alaihis salam ya bar duniyar nan. Duk wani mai daraja zai bar duniya. Mu tuna mafi darajar halitta Annabi Muhammadu mai tsira da aminci shi ma ya yi…

Ci Gaba Da Karatu “Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025” »

Labarai, Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 10 11

Sabbin Labarai

  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje Labarai
  • Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia Tsaro
  • Sarkin Musulmi Yayi Magana Game Da Matsalar Tsaron Kasar Tsaro
  • Yau Lahadi Ake Gudanar Da Zabe A Kasar Myanmar Labarai
  • Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela Labarai
  • Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana Afrika
  • Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai Afrika
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.