Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
Published: April 25, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
Published: April 25, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A KamaruPublished: April 25, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar taƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya (EFCC) ta kama wani ɗan kasuwa ɗan ƙasar Kamaru bisa zargin damfarar wani banki kuɗin da suka kai kimanin Naira biliyan 1.5. Wata majiya ta rawaito cewa jami’an reshen EFCC na Legas ne suka kama mutumin mai shekaru 47 a ranar Alhamis a yankin Ikorodu, bayan…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
Published: April 24, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
Published: April 24, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar GwamnaPublished: April 24, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tun bayan da gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ayyana Sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda ya ke so ya gaje shi a kujerar gwamna, kasancewar ya kammala shekaru takwas da doka ta kayyade, al’ummar jihar ke ta cecekuce kan dacewa da rashin dacewar zabin na gwamna. Aliyu Wadada wanda Sanata ne a majalisar dattawan…

Ci Gaba Da Karatu “Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu
Published: April 24, 2026 at 3:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu
Published: April 24, 2026 at 3:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin TinubuPublished: April 24, 2026 at 3:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana cewa Najeriya ta shiga wani sabon babi na gyara da ci gaba a ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, inda ta buƙaci kafofin yaɗa labarai na duniya da su riƙa rahoton gaskiyar abin da ke faruwa a ƙasar. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alhaji Mohammed Idris, ne…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
Published: April 23, 2026 at 2:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
Published: April 23, 2026 at 2:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516Published: April 23, 2026 at 2:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Tinubu na neman amincewar majalisa don karɓo rancen Dala miliyan 516 Shugaban kasa Bola Tinubu ya bukaci majalisar dattawa ta amince masa ya ciyo bashin dala miliyan ɗari biyar da sha shida, da dubu ɗari uku da talatin da uku, da dala saba’in, (516,333,070) domin tallafa aikin babbar hanyar Sokoto zuwa Badagry. Bukatar, wadda…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
Published: April 23, 2026 at 9:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe
Published: April 23, 2026 at 9:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun ZabePublished: April 23, 2026 at 9:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ra’ayin Wani goggen Dan siyasa Ferfesa Rufa’i Ahmed Alkali a Najeriya Yayin da ake tunkarar zaɓen gama-gari na shekarar 2027, ana ta tattaunawa kan inda babbar barazanar siyasa za ta fito ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu. Wasu na ganin haɗaɗɗiyar adawa ce za ta zama ƙalubale. Amma wani nazari ya nuna cewa matsalar na…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
Published: April 23, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta
Published: April 23, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a KukaretaPublished: April 23, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

​Rundunar sojin hadin gwiwa ta Operation Hadin Kai (OPHK) da ke lura da shiyya ta biyu a Najeriya ta yi nasarar fatattakar wani gagarumin hari da ’yan ta’adda suka kai yankin Kukareta a daren Laraba wayewar Alhamis. ​Harin, wanda aka fara shi jim kadan bayan tsakar dare zuwa misalin karfe 3:00 na asuba, ya gamu…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Dakile Harin ’Yan Ta’adda a Kukareta” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
Published: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
Published: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa SaudiyyaPublished: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aikin Hajjin 2026: Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya ​Hukumar Jin Daɗin Alhazzai ta Najeriya (NAHCON) ta kammala shirin tura tawagar jami’anta na musamman zuwa ƙasa mai tsarki a ranar 27 ga watan Afrilu, domin yin kwasan-kwasai da kuma samar da dukkan abubuwan da suka kamata kafin fara jigilar maniyyata….

Ci Gaba Da Karatu “Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi

Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya
Published: April 22, 2026 at 8:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya
Published: April 22, 2026 at 8:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan NajeriyaPublished: April 22, 2026 at 8:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da fitar da kudi naira biliyan 17 domin gudanar da wani babban shiri na samar da ci gaba a matakin mazabu (Wards) da ke faɗin ƙasar nan. ​Wannan tallafi, wanda aka yi wa laƙabi da “Community-Based National Social Action Fund”, an kafa shi ne domin taba rayuwar talakawa kai-tsaye…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Ware Kudade Domin Bunkasa Rayuwar ‘Yan Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i, Siyasa

Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa
Published: April 22, 2026 at 8:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa
Published: April 22, 2026 at 8:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta ArewaPublished: April 22, 2026 at 8:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

​Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Ibrahim Jibrin, ya ƙara faɗaɗa gagarumin shirinsa na tallafa wa al’umma, inda ya raba motoci 47 da kuma babura guda 282 ga mazaɓarsa ta Kano ta Arewa. ​Wannan tallafi, wanda aka raba wa rukunonin mutane daban-daban a birnin Kano ranar Laraba, na zuwa ne a matsayin wani ɓangare na…

Ci Gaba Da Karatu “Sanata Barau Ya Raba Motoci Da Babura Ga Al’ummar Kano Ta Arewa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
Published: April 22, 2026 at 5:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu
Published: April 22, 2026 at 5:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A KotuPublished: April 22, 2026 at 5:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Filato ta gurfanar da mutane biyar a gaban kotu da take zargi da kai hari da kisan mutane fiye da talatin a Anguwar Rukuba dake karamar hukumar Jos ta Arewa. A ranar Jumma’ar da ta gabata ne gwamnatin jihar Filato ta shigar da karar wassu mutane biyar a gaban kotu, wanda jami’an tsaro…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu” »

Afrika, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 9 10 11 … 42 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Kashe Mutum 2 Da Suka Ba ‘Yan-Matan (GGCSS Maga) Kariya! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Taron Masu Mu’amala Da Kafar Facebook A Kano Afrika
  • Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
  • ‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida Amurka
  • Abu Mafi Daukar Hankali A Wasan Dambe Na Yau Wasanni
  • Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.