Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da Borno
Published: August 6, 2026 at 6:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da Borno
Published: August 6, 2026 at 6:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da BornoPublished: August 6, 2026 at 6:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Raya Yankin Kogin Benue ta Sama (Upper Benue River Basin Development Authority UBRBDA) ta ƙaddamar da rabon takin zamani da sauran kayan tallafin noma kyauta ga manoma a jihohin Gombe, Yobe da Borno, domin ƙara yawan amfanin gona da inganta rayuwar manoma a yankunan karkara. Shirin, wanda Babban Daraktan Hukumar, Dr. Mahmud Sunusi Muhammad,…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar UBRBDA Ta Fara Raba Kayan Noma A Gombe, Yobe Da Borno” »

Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A Gombe
Published: August 6, 2026 at 4:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A Gombe
Published: August 6, 2026 at 4:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A GombePublished: August 6, 2026 at 4:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta sake jaddada aniyarta ta inganta lafiyar uwa da jariri ta hanyar ƙarfafa shayar da jarirai nono kaɗai, yayin bikin Makon Shayar da Jarirai Nono na Duniya na shekarar 2026. Ma’aikatar Lafiya ta jihar Gombe, tare da Ma’aikatar Harkokin Mata da Ci Gaban Al’umma da Hukumar Kula da Lafiya Matakin Farko ta…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Ruwa Da Tsaki Sun Buƙaci Ƙarin Tallafi Ga Iyaye Mata Masu Shayarwa A Gombe” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya
Published: August 6, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya
Published: August 6, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin HanyaPublished: August 6, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sandan jihar Gombe ta sanar da ƙara tsaurara aiwatar da dokokin zirga-zirga da ƙa’idojin kiyaye lafiyar masu amfani da hanyoyi a faɗin jihar, a wani mataki na rage take dokokin hanya da tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin al’umma. Rundunar ta ce ta ɗauki wannan mataki ne bisa umarnin Babban Sufeto Janar na…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono Kaɗai
Published: August 5, 2026 at 2:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono Kaɗai
Published: August 5, 2026 at 2:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono KaɗaiPublished: August 5, 2026 at 2:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Ma’aikatan Jinyar Yara ta Najeriya (NANPAN), reshen jihar Gombe, ta ƙara ƙaimi wajen wayar da kan al’umma kan muhimmancin shayar da jarirai nono kaɗai a matsayin wata muhimmiyar hanya ta inganta lafiyar uwa da jariri. An gudanar da gangamin wayar da kan ne a ƙarƙashin taken “Shayar da Jarirai Nono Domin Samar da Kyakkyawar…

Ci Gaba Da Karatu “NANPAN Ta Wayar Da Al’umma Kan Amfanin Shayar Da Jarirai Nono Kaɗai” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba
Published: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba
Published: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga SatumbaPublished: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ƙarin albashi ga jami’an Rundunar Sojin Najeriya da ya kai tsakanin kashi 30 zuwa 80 cikin ɗari, a wani mataki da gwamnatin tarayya ta ce na inganta jin daɗin jami’an tsaro da ƙarfafa musu gwiwa wajen gudanar da ayyukansu. Sanarwar da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

GOSEMA Ta Horar Da Mambobin LEMCs A Jihar Gombe
Published: August 2, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on GOSEMA Ta Horar Da Mambobin LEMCs A Jihar Gombe
Published: August 2, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
GOSEMA Ta Horar Da Mambobin LEMCs A Jihar GombePublished: August 2, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Kula da Agajin Gaggawa ta jihar Gombe (GOSEMA) ta kammala horon ƙara wa juna sani na kwanaki uku ga mambobin Kwamitocin Kula da Agajin Gaggawa na Ƙananan Hukumomi (Local Emergency Management CommitteesvLEMCs), da nufin ƙarfafa shirye-shiryen tunkarar bala’o’i da inganta ayyukan ba da agajin gaggawa a faɗin jihar. An gudanar da horon ne ƙarƙashin…

Ci Gaba Da Karatu “GOSEMA Ta Horar Da Mambobin LEMCs A Jihar Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman Lafiya
Published: July 31, 2026 at 9:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman Lafiya
Published: July 31, 2026 at 9:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman LafiyaPublished: July 31, 2026 at 9:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Universal Peace Federation (UPF) ta Yankin Yammacin Afirka ta nemi a ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da Hukumar Bincike da Bunƙasa Ilimi ta Ƙasa (NERDC) domin inganta ilimin zaman lafiya da kuma ɗorewar zaman tare cikin lumana a Najeriya da sauran ƙasashen yankin. Wannan na ƙunshe ne cikin wata ganawa da wakilan UPF suka gudanar…

Ci Gaba Da Karatu “UPF Ta Bukaci Haɗin Gwiwa Da NERDC Domin Gina Al’umma Mai Zaman Lafiya” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Published: July 31, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Published: July 31, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida BaPublished: July 31, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ci gaba da aiwatar da ƙudirin Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na dawo da cikakken tsaro a faɗin Najeriya, Hukumar Kula da Ƙananan Makamai da Makamai Masu Sauƙin Sarrafawa ta Ƙasa (NCCSALW), ƙarƙashin Ofishin Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro (ONSA), ta lalata makamai 2,809 da jami’an tsaro suka kwato daga hannun…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya, Tsaro

Tinubu Ya Kawo Ƙarshen Aikin Kwamitin Sayar Da Kaddarorin Gwamnati
Published: July 30, 2026 at 8:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Kawo Ƙarshen Aikin Kwamitin Sayar Da Kaddarorin Gwamnati
Published: July 30, 2026 at 8:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Kawo Ƙarshen Aikin Kwamitin Sayar Da Kaddarorin GwamnatiPublished: July 30, 2026 at 8:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da rushe Kwamitin Shugaban Ƙasa mai kula da aiwatar da harkokin sayar da kaddarorin Gwamnatin Tarayya (Presidential Implementation Committee – PIC), tare da ba da umarnin aiwatar da matakin nan take. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Kawo Ƙarshen Aikin Kwamitin Sayar Da Kaddarorin Gwamnati” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Haɗin Gwiwar GOSERC Da Savannah Zai Ƙarfafa Rarraba Wutar Lantarki A Faɗin Jihar Gombe
Published: July 29, 2026 at 10:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Haɗin Gwiwar GOSERC Da Savannah Zai Ƙarfafa Rarraba Wutar Lantarki A Faɗin Jihar Gombe
Published: July 29, 2026 at 10:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Haɗin Gwiwar GOSERC Da Savannah Zai Ƙarfafa Rarraba Wutar Lantarki A Faɗin Jihar GombePublished: July 29, 2026 at 10:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta jihar Gombe (GOSERC) ta gudanar da wani muhimmin taro da mahukuntan Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Savannah, a wani mataki na ƙarfafa haɗin gwiwa domin inganta rabon wutar lantarki a faɗin Jihar Gombe. Da yake zantawa da Manema labarai bayan kammala taron, Shugaban Hukumar, Dakta Usman Abba Arabi, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Haɗin Gwiwar GOSERC Da Savannah Zai Ƙarfafa Rarraba Wutar Lantarki A Faɗin Jihar Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 8 9 10 … 61 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gobara Mafi Muni Cikin Shekaru 60 A Hong Kong Ta Hallaka Rayuka Sauran Duniya
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika
  • An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu Afrika
  • Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu Afrika
  • Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025. Wasanni
  • Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farmakin Da Aka Kai Makarantar Mata A Iran Yayi Ajalin Yara Da Dama Afrika
  • Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.