Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri
An ji karar wasu fashe fashe a birnin Maiduguri a daren jiya Litinin sakamakon wani hari da aka a birnin, wanda yayi sanadiyyar mutuwar mutane da jikkata wadansu, kamar yadda gwamnatin jihar da mazauna birnin suka fada. Wasu feya-feyan video da suke yawo a dandalin sada zumunta sun nuna masu aikin agaji a wani asibiti…
Ci Gaba Da Karatu “Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri” »

