Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar Gabon
Published: January 24, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar Gabon
Published: January 24, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar GabonPublished: January 24, 2026 at 7:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Asusun bada lamuni na duniya wato IMF a takaice, zai kai ziyarar aiki kasar Gabon cikin watan gobe, a wani bangare na aiki da hukumomin kasar, duk da cewa babu zancen karbar rance da aka yi tsakanin kasar da asusun a hukumance, kamar yadda wani kakakin asusun bada lamunin ya fada ranar jumma’a. Gabon tana…

Ci Gaba Da Karatu “Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar Gabon” »

Afrika

Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka
Published: January 24, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka
Published: January 24, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da AmurkaPublished: January 24, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Libya ta sanya hanu kan wata yarjejeniya da kamfanonin mai na Total Enegies daga Faransa, da kuma ConocoPhillips na Amurka na tsawon shekaru 25, kudi fiye da dala bilyan ashirin jari daga ketare, inji PM kasar Abdulhamid al-Dbeibah. Reshen kamfanin mai na Libya da ake kira Waha, wanda ya sanya hanu a madadin kasar, yarjejenyar…

Ci Gaba Da Karatu “Libya Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashen Faransa Da Amurka” »

Afrika, Amurka

Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari
Published: January 24, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari
Published: January 24, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi HatsariPublished: January 24, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Motar bas ɗin ƙungiyar kwallon kafa ta Bayelsa United ta yi mummunan hatsari a kan hanyar Abuja, yayin da take kan hanyar ta zuwa jihar Kano domin buga wasan mako na 22 na Nigeria Premier Football League (NPFL) da ƙungiyar Barau FC. Rahotanni sun nuna cewa ɗaya daga cikin tayoyin motar ta balle yayin da…

Ci Gaba Da Karatu “Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu
Published: January 24, 2026 at 1:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu
Published: January 24, 2026 at 1:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar MuPublished: January 24, 2026 at 1:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar NNPP ta bayyana takaicinta kan ficewar Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, daga jam’iyyar inda ta bayyana matakin a matsayin cin amanar al’ummar da su ka zaɓe shi. A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Juma’a, sakataren yaɗa labarai na ƙasa na NNPP, Ladipo Johnson, ya ce an zaɓi Yusuf ne bisa…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu” »

Siyasa

Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A Nijeriya
Published: January 24, 2026 at 11:19 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 24, 2026 By Bala Hassan No Comments on Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A Nijeriya
Published: January 24, 2026 at 11:19 AM | By: Bala Hassan
Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A NijeriyaPublished: January 24, 2026 at 11:19 AM | By: Bala Hassan

Gwamnatin Tarayya Najeriya da Amurka sun amince su haɗa kai don inganta ’yancin addini da ƙarfafa tsaro a Nijeriya Gwamnatocin Tarayya da ta Amurka sun cimma matsaya kan cewa daga yanzu za su haɗa gwiwa don inganta ’yancin yin addini tare da ƙarfafa tsaro a duk faɗin Nijeriya. Yarjejeniyar ta biyo bayan taron farko na…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A Nijeriya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali
Published: January 24, 2026 at 9:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali
Published: January 24, 2026 at 9:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da HankaliPublished: January 24, 2026 at 9:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban Hafsan Sojin Ƙasarln Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya yi gargaɗi mai tsanani ga masu aikata laifuka da ke tayar da hankalin al’umma a faɗin ƙasar, inda ya ce za su fuskanci ƙarfin sojoji matuƙar ba su tuba daga munanan ayyukansu ba. Fiye da sojojin musamman dubu ɗaya (1,000) ne aka ƙara tura wa…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali” »

Najeriya, Tsaro

Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya
Published: January 24, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya
Published: January 24, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan GargajiyaPublished: January 24, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya gargadi sarakunan gargajiya da su daina raba filaye ba bisa ka’ida ba, inda ya ce duk wanda aka kama yana aikata hakan zai Rasa kujerar sa. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin ziyararsa ga Elulu na Mopa, Oba Muyiwa Ibeun, a fadarsa, ya rawaito cewa gwamnan ya kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya” »

Najeriya

Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump Martani
Published: January 24, 2026 at 9:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump Martani
Published: January 24, 2026 at 9:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump MartaniPublished: January 24, 2026 at 9:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yeriman Ingila Harry ya maida martani kan sukar da shugaban Amurka Donald Trump ya yi wa dakaru daga kasashe dake Kungiyar tsaro ta NATO, cewa sun kauracewa fagen yaki a Afghanistan. Yerima Harry yace irin sadaukar da kai da sojojin NATO suka yi a yakin nan Afghanistan, akwai bukatar ayi magana akai, a fadi gaskiya,…

Ci Gaba Da Karatu “Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump Martani” »

Amurka

Wakilan Rasha Da Ukraine Sun Tattauna A Abu Dhabi Ranar Juma’a
Published: January 24, 2026 at 8:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wakilan Rasha Da Ukraine Sun Tattauna A Abu Dhabi Ranar Juma’a
Published: January 24, 2026 at 8:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wakilan Rasha Da Ukraine Sun Tattauna A Abu Dhabi Ranar Juma’aPublished: January 24, 2026 at 8:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wakilan Rasha da Ukraine sun gana jiya Jumma’a a Abu Dhabi, domin shawarwari kan batu mafi sarkakiya watau muhalli ko yankin kasa. Kuma babu alamun samun daidaito yayinda wani harin da Rashar ta kai wa ukraine ya jefa kasar cikin duhu fiye da ako wani lokaci tunda aka fara wannan yaki kusan shekaru hudu yanzu….

Ci Gaba Da Karatu “Wakilan Rasha Da Ukraine Sun Tattauna A Abu Dhabi Ranar Juma’a” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu
Published: January 24, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu
Published: January 24, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A KotuPublished: January 24, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubban magoya bayan dan hamayya a Afirka ta kudu, Julius Malema ne suka hallara a harabar wani kotu, suna dakon hukuncin da za’a yanke masa saboda samunsa da laifin harba Bindiga a wani gangami. Lamarin ya auku ne a shekara ta 2018. A duk mataki a daukaka karar da yayi kotuan ba su canza hukuncin…

Ci Gaba Da Karatu “Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu” »

Afrika, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 18 19 20 … 80 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar Neja
  • Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar Singa
  • Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa
  • Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru
  • Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • ‘Yan Kasar Venuzuela Zasu Fara Komawa Gida Amurka
  • Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026. Wasanni
  • Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua Najeriya
  • Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe Najeriya
  • Shugaba Trump Yayi Barazanar Tura Sojoji Ga Masu Zanga Zanga Amurka
  • Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Gana Da Shugaba Tinubu Siyasa
  • Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.