Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Amurka Tace Zata Gama Yakin Iran Cikin Makonni
Published: March 28, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Tace Zata Gama Yakin Iran Cikin Makonni
Published: March 28, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Tace Zata Gama Yakin Iran Cikin MakonniPublished: March 28, 2026 at 10:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka tace tana sa ran kammala yakin Iran cikin makonni ba watanni ba, kuma Washington zata cimma burinta ba tare da ta tura mayakan kasa ba, inji sakataren harkokin wajen Amurka Marco Rubio, ya fada ajiya jumma’a. Rubio, ya gayawa manema labarai a karshen taro da takwarorinsa a kungiyar kasashe 7 masu arzkin masana’antu da…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tace Zata Gama Yakin Iran Cikin Makonni” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Jami’in Diflomasiyyar Da Ake Zargi Da Kisan Prime minister Ya Daukaka Kara
Published: March 28, 2026 at 9:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 28, 2026

Posted on March 28, 2026March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’in Diflomasiyyar Da Ake Zargi Da Kisan Prime minister Ya Daukaka Kara
Published: March 28, 2026 at 9:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 28, 2026
Jami’in Diflomasiyyar Da Ake Zargi Da Kisan Prime minister Ya Daukaka KaraPublished: March 28, 2026 at 9:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 28, 2026

Wani fitaccen jami’in difilomasiyya daga Belgium, wadda kotu ta bada umarnin a gurfanar da shi kan zargin yana da hanu a kisan Prime Ministan Kwango na farko Patrick Lumumba a shekarar 1961, ya daukaka kara, kamar yadda lauyansa ya gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar jumma’a. Wata kotu a Belgium ce ta bada…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’in Diflomasiyyar Da Ake Zargi Da Kisan Prime minister Ya Daukaka Kara” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Magungunan Cutar Kolera Sun Makale A Dubai
Published: March 28, 2026 at 8:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Magungunan Cutar Kolera Sun Makale A Dubai
Published: March 28, 2026 at 8:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Magungunan Cutar Kolera Sun Makale A DubaiPublished: March 28, 2026 at 8:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Magungunan cutar kolera da aka tanadar domin kasashen Afirka da dama sun makale a dubai sakamakon yakin hadin guiwar da Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan Iran, lamari da yake kara janyo Fargaba kan shirye shiryen da ake yi ganin damuna ta karato na tunkarar cutar da take saurin yaduwa da take haddasa gudawa, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Magungunan Cutar Kolera Sun Makale A Dubai” »

Afrika, Kimiya, Labarai

Hamas Ta Kwance Damara
Published: March 28, 2026 at 8:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hamas Ta Kwance Damara
Published: March 28, 2026 at 8:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hamas Ta Kwance DamaraPublished: March 28, 2026 at 8:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Karkashin shirin ganin Hamas ta kwance damara, za’a bukaci kungiyar mayakan ta kyale a rusa dukkan hanyoyin karkashin kasa data gina a Gaza, mataki da za’a gudanar daki daki cikin wata 8, kamar yadda yake kunshe cikin shirin da kwamitin wanzar da zaman lafiya da shugaban Amurka Donald ya kafa, ya gabatarwa kungiyar. Kamar yadda…

Ci Gaba Da Karatu “Hamas Ta Kwance Damara” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya
Published: March 28, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya
Published: March 28, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin DuniyaPublished: March 28, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin mai a kasuwanni duniya ya tashi ranar jumma’a, saboda shakkun da ake dashi na yi yuwar a tsagaita wuta a yakin nan da yanzu aka yi wata guda ana gwabzawa, duk da haka wannan ne makon farko da mai mafi daraja da ake kira Brent farashinsa zai sassauto, bayanda shugaban Amurka Donald Trump yace…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya” »

Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Kasashen Yankin Gulf Sun Bada Sanarwa
Published: March 28, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Yankin Gulf Sun Bada Sanarwa
Published: March 28, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Yankin Gulf Sun Bada SanarwaPublished: March 28, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen larabawa da suke yankin Gulf, sun gayawa Amurka cewa, duk wata yarjejeniya da Iran, kada ya tsaya wajen kawo karshen yakin kawai, tilas ya kunshi matakai na har abada da za su gurgunta karfinta ta fuskar makamai masu linzami, da jiragen drones, da kuma, tabbatar kasar ba zata sake hana zirga zirgan jiragen ruwa…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Yankin Gulf Sun Bada Sanarwa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 7:05 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

Posted on March 28, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 7:05 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya

APC Ta Yi Babb an Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro na kasa inda ta amince da mukaman dukkanin shugabannin jam’iyyar ba hamayya. Taron dai wanda shugaba Bola Tinubu ya jagoranta a Abuja , ya samu halartar dukkan masu ruwa da tsaki na…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya” »

Najeriya

Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu
Published: March 27, 2026 at 5:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu
Published: March 27, 2026 at 5:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta RasuPublished: March 27, 2026 at 5:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi rashin mahaifiyarsa Hajiya Umma, wadda ta rasu a ranar Juma’a. Iyalin marigayiyar ne suka sanar da rasuwar a ranar da abin ya faru. Sun bayyana cewa marigayiyar ta daɗe tana fama da matsalolin lafiya da suka shafi tsufa, kuma halin lafiyarta ya ƙara tsananta a ‘yan…

Ci Gaba Da Karatu “Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Uncategorized

Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7
Published: March 27, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7
Published: March 27, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7Published: March 27, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A jiya Alhamis, jami’an kasar Faransa sun musanta ware kasar Afirka ta Kudu daga jerin kasashen da aka gayyata zuwa taron shugabannin kasashen G7 a watan Yuni saboda matsi daga fadar Washington, suna mai cewa an gayyaci kasar Kenya ne maimakon ta, kafin zuwa shugaban Faransa Emmanuel Macron nan gaba cikin shekarar nan. Faransa ta…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Faransa Ta Karyata Cire Afirka Ta Kudu Daga G7” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya
Published: March 27, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya
Published: March 27, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin CinikayyaPublished: March 27, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabar kungiyar cinikayya ta duniya Ngozi Okonjo Iweala, tayi kira ga kasashe a jiya Alhamis da su kawo gyare gyare a dokokin cinikayya ta duniya, inda tace yadda ake gudanar da abubuwa a da ya shude, biyo bayan shekara me cike da hargitsi da aka shiga sakamakon harajin kayan fito da Amurka ta kakaba, da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Posts pagination

Previous 1 … 17 18 19 … 131 Next

Sabbin Labarai

  • NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai
  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC
  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar Afrika
  • An Kashe Mutum 2 Da Suka Ba ‘Yan-Matan (GGCSS Maga) Kariya! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa Tsaro
  • ‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai
  • Kimanin Ganga Miliyan 40 Na Danyen Albarkatun Mai Yayi Kwantai A Kasashen Afirka Ta Yamma Afrika
  • Akwai Bukatar Hukunci Mai Tsanani Ga Duk Wanda Yayi Fyade Najeriya
  • Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.