Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP
Published: March 29, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP
Published: March 29, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPPPublished: March 29, 2026 at 1:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon gwamnan Kano Rabiu Kwankwaso ya fice daga NNPP ne a daidai lokacin da manyan ƴan jam’iyyar adawar siyasa a Najeriya ke ƙoƙarin kawar da jam’iyyar APC daga mulki a 2027. A shekarar 2022 Kwankwaso ya koma jam’iyyar NNPP sannan ya tsaya takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashinta. Wasu majiyoyi sun Nuna cewa Sanata Kwankwaso Zai…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Kasar Masar Ta Dakatar Da Wasu Ayyukan Da Ake Amfani Da Man Fetur Da Diesel
Published: March 28, 2026 at 8:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Masar Ta Dakatar Da Wasu Ayyukan Da Ake Amfani Da Man Fetur Da Diesel
Published: March 28, 2026 at 8:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Masar Ta Dakatar Da Wasu Ayyukan Da Ake Amfani Da Man Fetur Da DieselPublished: March 28, 2026 at 8:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Masar zata dakata da wasu manyan ayyukan raya kasa da ke bukatar amfanin da man fetur da na diesel me yawa a kalla zuwa watanni biyu, sannan za’a yanke adadadin man da ake bawa motocin gwamnati da kashi 30 cikin 100, a dalilin yakin da Amurka da Isra’ila ke tafkawa da Iran a cewar…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Masar Ta Dakatar Da Wasu Ayyukan Da Ake Amfani Da Man Fetur Da Diesel” »

Labarai

Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya
Published: March 28, 2026 at 8:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya
Published: March 28, 2026 at 8:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar KenyaPublished: March 28, 2026 at 8:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yanzu adadin mutanen da suka rasa rayukan su sakamakon ambaliyar ruwa a kasar Kenya ya kai 108, a cewar ‘yan sanda ranar Asabar. Ambaliyar ruwa da ya fara ranar 6 ga Watan Maris, ya jawo barna da dama a Kenya, inda ya tafi da gomman motoci, ya kawo tsaiko ga zirga-zirgar jiragen sama, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar
Published: March 28, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar
Published: March 28, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da MasarPublished: March 28, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Pakistan zata karbi bakuncin kasashen Saudiyya, Turkiyya da Masar a gobe Lahadi a fadar gwamnatin Islamabad don tattaunawa kan yakin Iran, yayin da Pakistan ta saka kan ta a matsayin jakadan sulhu don cimma yarjejeniya tsakanin Amurka da Iran kan kawo karshen yakin da aka yi wata daya ana tafkawa. Ministocin harkokin waje na…

Ci Gaba Da Karatu “Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran
Published: March 28, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran
Published: March 28, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Takai Hare Hare Birnin TehranPublished: March 28, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Asabar kasar Isra’ila ta ce ta kai hare- hare birnin Tehran, inda tayi hankoren abinda tace gininnukan more rayuwa ne, mallakin gwamnatin Iran. Isra’ila ta kuma Kai hari kasar Lebanon, inda taci gaba da yaki da kungiyar Hezbollah, da Iran ke marawa baya. ‘Yan jarida uku ‘yan kasar Lebanon sun rasa rayukan su a…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran” »

Afrika, Labarai, Tsaro

‘Yan Tawayen Houthi Sunkai Hari Isra’ila
Published: March 28, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Tawayen Houthi Sunkai Hari Isra’ila
Published: March 28, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Tawayen Houthi Sunkai Hari Isra’ilaPublished: March 28, 2026 at 8:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan tawayen Houthi na Yemen sun kai wa Isra’ila hari a Karon farkon a Yau Asabar, tun bayan barkewar yaki tsakanin Amurka da Isra’ila da kuma Iran a gefe daya. Da yake magana kafin ‘yan Houthi su kai harin, sakataren harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, yace ana sa ran Amurka zata kammala yakin cikin makonni,…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Tawayen Houthi Sunkai Hari Isra’ila” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba HamayyaPublished: March 28, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro na kasa inda ta amince da mukaman dukkanin shugabannin jam’iyyar ba hamayya. Taron dai wanda shugaba Bola Tinubu ya jagoranta a Abuja , ya samu halartar dukkan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar daga fadin Najeriya. “Masu sukar cewa mu na neman maida Najeriya…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi, Siyasa

China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla Yarjejeniya
Published: March 28, 2026 at 10:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla Yarjejeniya
Published: March 28, 2026 at 10:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla YarjejeniyaPublished: March 28, 2026 at 10:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

China da jamhuriyar demokuradiyyar Kwango sun rattaba hanu kan wata yarjejeniya da zata zurfafa hadin kai tsakanin kasashen biyu ta fuskar hakar ma’adinai, kamar yadda gwamnatin Kwangon ta fada, yayinda gaggan kasashen duniya suke fadi tashin samun matsaya a kasar da Allah ya yiwa arzikin ma’adinai. Kwango ce kasa dake kan gaba a duniya wajen…

Ci Gaba Da Karatu “China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla Yarjejeniya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila
Published: March 28, 2026 at 10:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila
Published: March 28, 2026 at 10:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ilaPublished: March 28, 2026 at 10:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar mayakan Houthi a Yemen mai samun goyon bayan Iran ta fada jiya jumma’a cewa, a shirye take ta fada yakin hadin guiwar da Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan Iran idan wasu kasashe suka shiga yakin a gefen Amurka da Isra’ila, ko kuma idan aka yi amfani da bahar maliya wajen kaddamar da hari…

Ci Gaba Da Karatu “Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ministan Harkokin Wajen Rasha Dana Iran Sun Tattauna Don Kawo Karshen Yaki A Gabas Ta Tsakiya
Published: March 28, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Harkokin Wajen Rasha Dana Iran Sun Tattauna Don Kawo Karshen Yaki A Gabas Ta Tsakiya
Published: March 28, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministan Harkokin Wajen Rasha Dana Iran Sun Tattauna Don Kawo Karshen Yaki A Gabas Ta TsakiyaPublished: March 28, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A jiya jumma’a ministan harkokin wajen Rasha Sergei Lavrov da takwaran aikinsa na Iran Abbas Araqchi, sun tattauna kan bin hanyoyin difilomasiyya wajen kawo karshen yakin na gabas ta tsakiya, kamar yadda ma’aikatar harkokin wajen Rashan ta fada a cikin wata sanarwa data fitar. Sanarwar tace, “ministocin sun tattauna kan matakin soja da siyasa mai…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Harkokin Wajen Rasha Dana Iran Sun Tattauna Don Kawo Karshen Yaki A Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 16 17 18 … 131 Next

Sabbin Labarai

  • NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai
  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC
  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ribadu: Najeriya Ce Kasa Daya Tilo Da Ke Tabbatar Da Demokraɗiyya A Sahel Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi Labarai
  • Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya Wasanni
  • Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84% Labarai
  • Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
  • Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada Zumunta Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.