Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Rasha Ta Yiwa Amurka Tayin Daina Bada Bayanan Sirri
Published: March 26, 2026 at 10:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasha Ta Yiwa Amurka Tayin Daina Bada Bayanan Sirri
Published: March 26, 2026 at 10:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rasha Ta Yiwa Amurka Tayin Daina Bada Bayanan SirriPublished: March 26, 2026 at 10:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rasha ta nemi ta matsa wa Amurka lamba ta hanyar yin tayin daina ba Iran bayanan sirrin soja, muddin kuwa Washington za ta dakatar da bai wa Ukraine nata bayanan sirri, in ji shugaban Ukraine, Volodymyr Zelenskiy, a ranar Laraba. Zelenskiy, wanda a ranar Litinin ya ce, rundunar leƙen asirin sojan Ukraine na da “tabbatattun…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Ta Yiwa Amurka Tayin Daina Bada Bayanan Sirri” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma Yarjejeniya
Published: March 26, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma Yarjejeniya
Published: March 26, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma YarjejeniyaPublished: March 26, 2026 at 9:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta sanarwa masu shiga tsakani cewa, dole ne a haɗa da ƙasar Lebanon a cikin duk wata yarjejeniyar tsagaita wuta da za a cimma da Amurka da Isra’ila, kamar yadda wasu majiyoyi shida daga yankin da suka san matsayin Iran suka bayyana. Hakan na nuni da cewa, kawo ƙarshen yaƙin yana da alaƙa da…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma Yarjejeniya” »

Afrika, Amurka, Labarai

Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka
Published: March 26, 2026 at 9:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka
Published: March 26, 2026 at 9:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da AmurkaPublished: March 26, 2026 at 9:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran na duba wata shawara daga Amurka da ke da nufin kawo ƙarshen yaƙin da ke gudana a yankin Tekun Gulf, amma ba ta da niyyar shiga tattaunawa domin dakatar da rikicin Gabas ta Tsakiya da ke ƙara faɗaɗa, in ji ministan harkokin wajen ƙasar a jiya Laraba. Kalaman Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi,…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq
Published: March 26, 2026 at 6:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 26, 2026

Posted on March 26, 2026March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq
Published: March 26, 2026 at 6:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 26, 2026
Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A IraqPublished: March 26, 2026 at 6:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 26, 2026

Samar da man fetur a ƙasar Iraq ya ragu matuƙa yayin da yakin Iran ke ci gaba da ƙamari, inda tankunan ajiyar mai suka cika har matakan haɗari, a daidai lokacin da ƙasar ba ta iya fitar da danyen mai ta mashigar Strait of Hormuz, kamar yadda jami’an makamashi uku na Iraq suka bayyana a…

Ci Gaba Da Karatu “Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da Makamashi
Published: March 26, 2026 at 6:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da Makamashi
Published: March 26, 2026 at 6:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da MakamashiPublished: March 26, 2026 at 6:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙasar Mauritius ta bayyana a ranar Laraba cewa za ta fara ɗaukar matakan rage amfani da makamashi, yayin da babban birnin South Sudan wato Juba zai fuskanci raba wutar lantarki lokaci-lokaci, yayin da ƙasashen Afirka ke fama da ƙarancin man fetur sakamakon rikicin Iran da ya kawo cikas ga samar da mai a duniya. Ƙasar…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Mauritius Zata Rage Amfani Da Makamashi” »

Afrika, Labarai, Siyasa

Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai
Published: March 26, 2026 at 6:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai
Published: March 26, 2026 at 6:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da MakamaiPublished: March 26, 2026 at 6:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar Tsaron Amurka, wato Pentagon, ta bayyana a ranar Laraba cewa ta cimma yarjejeniyoyin tsari da kamfanonin BAE Systems, Lockheed Martin da kuma Honeywell domin ƙara yawan samar da makamai da harsasai, a wani yunkuri na mayar da rundunar sojin Amurka cikin yanayin “shirin yaki.” Sanarwar na zuwa ne sama da makonni uku bayan Shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin Kasar
Published: March 26, 2026 at 6:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin Kasar
Published: March 26, 2026 at 6:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin KasarPublished: March 26, 2026 at 6:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, na gaggauta kokarin amincewa da kasafin kudin ƙasa domin kauce wa zabukan wuri-wuri da ake ganin zai iya sha kaye a cikinsu, yayin da yakin da ake yi da Iran bai kawo wani gagarumin sauyi a yadda ake kallonsa a kuri’un jin ra’ayin jama’a ba. A kwanakin farko na yakin, bangaren…

Ci Gaba Da Karatu “Netanyahu Yayi Gaggawar Amincewa Da Kasafin Kudin Kasar” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi
Published: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi
Published: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar KebbiPublished: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan bindiga sun kashe sojojin Najeriya guda tara tare da jikkata wasu da dama a jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin ƙasar, kamar yadda majiyoyin tsaro da jami’an gwamnati na yankin suka bayyana a ranar Laraba. Jihar Kebbi, wadda ke da iyaka da ƙasashen Benin da Nijar, na daga cikin jihohin arewa maso…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70
Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70
Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kiwon lafiya ta MDD tace yawan wadanda suka halaka Sakamakon harin da aka kai kan wani asibiti da jirgin yaki da bashi da matuki a Sudan ya haura zuwa 70, adadin da ya hada da mata da yara, da masu aikin kiwon lafiya, saboda an sami karin gawarwarki da ake zakulowa karkashin baraguzai. An…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka
Published: March 25, 2026 at 4:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka
Published: March 25, 2026 at 4:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin AmurkaPublished: March 25, 2026 at 4:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata a New York, shugaban kasar Ghana, John Daramani Mahama, ya soki manufofin gwamnatin Amurka, kan abunda ya kira amincewa da goge tarihin bakar fata, yana mai cewa hakan zai iya shafar wasu lamura sosai. Tun bayan da ya dawo kan madafun iko, shugaba Donald Trump, ya auna hukumomi da cibiyoyin al’adun gargajiya, da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 19 20 21 … 131 Next

Sabbin Labarai

  • NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai
  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC
  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
  • Shugaba Tinubu Ya Turawa Majalisa Sunayen Mutane Biyun Da Zasu Shugabanci Sashin Albarkatun Mai Labarai
  • Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 Najeriya
  • Gwamnatin Gombe Ta Dauki Sabbin Matakan Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni Afrika
  • Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka. Najeriya
  • Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Isa Legas Domin Hutun Karshen Shekara Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.