‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
A lokacin da mazauna garin Doma dake jihar Katsinan Nigeria suka kulla yarjejeniyar sulhu da ‘yan ta’adda a watan Satumbar bara, kowa a kauyen yayi fatan hare-haren ‘yan ta’addar ya zo karshe, kuma manoma zasu samu suyi noma a gonakan su cikin kwanciyar hankali. Da farko abin ya dore, amma ranar 3 ga wannan watan,…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya” »

