Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a
Kasar Djibouti zata gudanar da zaben shugaban kasa a yau Jumu’a, inda ake ganin shugaba mai ci a yanzu Isma’il Omer Guelleh zai lashe, ya ci gaba da mulkin da ya shafe shekaru 27 yana kai, bayan da majalisar kasar ta soke dokar data kayyade shekarun masu tsayawa takara, wadda da akwai ta zata haramta…
Ci Gaba Da Karatu “Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a” »

