Tinubu Zai Gabatar Da Jawabi ga Shugabannin Duniya A Taron UNGA
Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, zai halarci zama na 81 na Babban Zauren Majalisar Ɗinkin Duniya (UNGA), wanda za a gudanar a birnin New York na ƙasar Amurka a watan Satumba, inda ake sa ran zai gabatar da jawabi ga shugabannin ƙasashen duniya. Jakadan Najeriya a Majalisar Ɗinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ne ya…
Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Zai Gabatar Da Jawabi ga Shugabannin Duniya A Taron UNGA” »

