Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Kasar Iran Zata Kai Hare Haren Ramuwar Gayya Isra’ila
Published: April 9, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Iran Zata Kai Hare Haren Ramuwar Gayya Isra’ila
Published: April 9, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Iran Zata Kai Hare Haren Ramuwar Gayya Isra’ilaPublished: April 9, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Iran ta yi barazanar kai hare-haren ramuwar gayya a kan Isra’ila wadda ta yi luguden wuta babu kaukautawa jiya laraba a kan Lebanon, in da ta kashe daruruwan mutane. Iran ta ce a irin wannan yanayi, babu wata fa’ida ta yin tattanawar kulla yarjejeniyar zaman lafiya ta dindindin da Amurka. Wannan kashedin da ya…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Iran Zata Kai Hare Haren Ramuwar Gayya Isra’ila” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara
Published: April 9, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara
Published: April 9, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin SaharaPublished: April 9, 2026 at 7:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban bankin duniya World Bank ya rage hasashensa na bunƙasar tattalin arziki ga yankin Afirka da ke kudu da hamadar Sahara a shekarar 2026, a wani rahoto da ya fitar a jiya Laraba, yana mai cewa tasirin yaƙin Iran na hana farfaɗowar tattalin arzikin yankin. Bankin yanzu na sa ran bunƙasar kashi 4.1% a 2026,…

Ci Gaba Da Karatu “Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba
Published: April 9, 2026 at 6:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba
Published: April 9, 2026 at 6:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace BaPublished: April 9, 2026 at 6:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump na amfani da kalmomin addinin Kirista domin ƙarfafa goyon bayansa kan yaƙin da ake ƙara nuna rashin goyon baya a kansa da Iran, a cewar masana addini da siyasa. An kuma ce shugabannin addinin Kirista masu wa’azi (evangelical) na ƙara yaɗa wannan saƙo daga mimbari, suna bayyana rikicin a matsayin gwagwarmaya…

Ci Gaba Da Karatu “An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka
Published: April 8, 2026 at 7:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka
Published: April 8, 2026 at 7:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da AmurkaPublished: April 8, 2026 at 7:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fargaba ta ƙaru duk da tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran Natsuwa da aka samu bayan tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran ya sauya zuwa fargaba a ranar Laraba, yayin da rikici ke ci gaba da ƙamari a yankin, inda Israel ta kaddamar da hare-hare mafi girma zuwa yanzu kan Lebanon, sannan Iran ta kai…

Ci Gaba Da Karatu “Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki
Published: April 8, 2026 at 7:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki
Published: April 8, 2026 at 7:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da YakiPublished: April 8, 2026 at 7:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙasashen Amurka, Israel da Iran sun amince da tsagaita wuta na makonni biyu, an cimma yarjejeniyar ne biyo bayan shiga tsakani da Pakistan ta yi. Ana kuma sa ran jami’an Amurka da na Iran za su gana a ranar Juma’a domin tattauna hanyoyin samar da mafita ta dindindin. Duk da cewa Tehran da Washington sun…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar Gombe
Published: April 8, 2026 at 5:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 9, 2026

Posted on April 8, 2026April 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar Gombe
Published: April 8, 2026 at 5:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 9, 2026
Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar GombePublished: April 8, 2026 at 5:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 9, 2026

A zaman Majalisar Zantaswar jihar Gombe Karo na 53 Gwamna Inuwa Yahaya ya rusa Majalisar Zartarwa ta Jihar a yau laraba 08 Afrilun 2026 “Mun rusa majalisar zartarwa ta jiha ne don baiwa kwamishinonin mu dake da sha’awar takara a zaben 2027 dake tafe dama su cinma muradun su na siyasa. Bayan kwamishinoni Kazalika na…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar Gombe” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku
Published: April 8, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 8, 2026

Posted on April 8, 2026April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku
Published: April 8, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 8, 2026
Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami TekuPublished: April 8, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 8, 2026

Rundunar sojojin KTK ta ce kasar KTA ta harba wani makami da ba a san irinsa ba ta kan teku daga gabar gabashin kasar a yau laraba, a bayan wani gwajin makamin da ta yi ranar talata. Tun da fari rundunar sojojin KTK ta ce ta gano harba wani makami mai linzami dake cin dogon…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku” »

Afrika, Labarai, Tsaro

An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya
Published: April 8, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya
Published: April 8, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Garkame Wani Babban Soja A Kasar AustraliyaPublished: April 8, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An garkame sojan da ya fi kowane soja a kasar Australiya samun lambobin yabo a gidan kurkuku, a yayin da lauyoyinsa suka kasa neman a yi belinsa bayan da aka kama shi bisa zargin aikata laifuffukan yaki. Kafofin labarai na Australiya sun ce jiya talata aka kama Ben Roberts-Smith mai shekaru 47 da haihuwa aka…

Ci Gaba Da Karatu “An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Da Amurka Sun Gindayawa Juna Ka’idojin Tsagaita Wuta
Published: April 8, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Da Amurka Sun Gindayawa Juna Ka’idojin Tsagaita Wuta
Published: April 8, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Da Amurka Sun Gindayawa Juna Ka’idojin Tsagaita WutaPublished: April 8, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A halin da ake ciki, ka’idoji guda 10 da Iran ta gabatar na kawo karshebn yaki a tsakaninta da Amurka da Iran, sun biyo bayan wasu ka’idojin ne guda 15 da Amurka ta gabatar mata ta hannun Pakistan da nufin kawo karshen yakin. Sharrudan na Amurka sun hada da tsagaita wuta nan take, da sake…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Da Amurka Sun Gindayawa Juna Ka’idojin Tsagaita Wuta” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na Makonni
Published: April 8, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na Makonni
Published: April 8, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na MakonniPublished: April 8, 2026 at 7:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trump na Amurka, ya yarda da shirin tsagaita wuta na tsawon makonni biyu da kasar Iran, ana saura sa’o’i biyu kafin wa’adin da ya ba hukumomin Tehran na su bude mashigin ruwan Hormuz, ko kuma ya sa sojojinsa su kai munanan hare-hare a kan cibiyoyi da kayayyakin bukatu na fararen hular kasar domin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na Makonni” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 7 8 9 … 132 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya
  • UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da Babura
  • ‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano
  • Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin Talauci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar Duniya Afrika
  • Fafaroma Leo Yayi Allah Wadai Bisa Karuwar Yake Yaken Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Turkiyya Ta Zargi Alakar Isra’ila Da Somaliya Afrika
  • ‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar CAC Zata Dakatar da POS Mara Rijista a Kasar Najeriya
  • Shugaban Libya Ya Sayi Jirage Marasa Matuka Afrika
  • Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna Najeriya
  • Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.