Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga
Published: April 7, 2026 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga
Published: April 7, 2026 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan BindigaPublished: April 7, 2026 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an tsaro a jihar Borno a Najeriya sun kama wasu mutane 5 da ake zargi da harba bindiga, da harsashin ta ya samu wata yarinya me shekaru 14, yayi sanadiyar rayuwar ta, a lokacin taron wani biki. Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan bijilante ne ake zargin sun harba bindigar da ya samu yarinya a gidan…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Farashin Mai Ya Cigaba Da Tashi
Published: April 7, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Mai Ya Cigaba Da Tashi
Published: April 7, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Mai Ya Cigaba Da TashiPublished: April 7, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin mai yaci gaba da tashi a yau Talata, yayin da shugaban Amurka Donald Trump ya ci gaba da tsaurara maganar sa kan Iran, inda yayi barazanar daukan mataki mai tsanani idan taki bude mashigin ruwa na Hormuz. Man Brent crude futures ya tashi da kashi 0.5 cikin dari, inda kowacce ganga ta kama kan…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Ya Cigaba Da Tashi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i

Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin Iran
Published: April 7, 2026 at 8:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin Iran
Published: April 7, 2026 at 8:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin IranPublished: April 7, 2026 at 8:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump yayi barazanar tarwatsa duk wata gada da cibiyar makamashi a Iran, abinda zai wuce gona da iri, har wasu kwararru a fannin dokokin soji suke cewa zai iya zama saba dokar yaki. Abinda za’a duba shine ko ya kamata a kai wa wuraren hari, kuma hari ya dace da irin harin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yayi Barazanar Tarwatsa Cibiyar Makamashin Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Matatar Man Dangote Ta Kara Yawan Mai Dake Zuwa Kasashen Afirka
Published: April 6, 2026 at 8:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matatar Man Dangote Ta Kara Yawan Mai Dake Zuwa Kasashen Afirka
Published: April 6, 2026 at 8:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Matatar Man Dangote Ta Kara Yawan Mai Dake Zuwa Kasashen AfirkaPublished: April 6, 2026 at 8:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matatar mai ta Dangote a Najeriya, wadda ita ce mafi girma a nahiyar Afirka, ta kara adadin mai dake zuwa kasashen Afirka da suke fama da matsalar shigowa da kayayyaki saboda yakin Iran, a cewar matatar Aliko Dangote a ranar Litinin. Dangote yace matatar da take yin cikakken aikin tace mai na ganga 650,000 kowacce…

Ci Gaba Da Karatu “Matatar Man Dangote Ta Kara Yawan Mai Dake Zuwa Kasashen Afirka” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Kungiyar Kiristoci Ta Karyata Kubutar Da Mambobin Su A Kaduna
Published: April 6, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Kiristoci Ta Karyata Kubutar Da Mambobin Su A Kaduna
Published: April 6, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Kiristoci Ta Karyata Kubutar Da Mambobin Su A KadunaPublished: April 6, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiya Mabiya addinin kirista a Najeriya sun musanta ikirarin da sojoji suka yi na cewa sun kubutar da mutane 31 da ‘yan bindiga suka sace a jihar Kaduna, inda suka ce mutanen har yanzu suna nan a tsare. Sojojin Najeriya sun fada ranar Lahadi cewa dakarun su sun kubutar da mutane farar hula, bayan da…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Kiristoci Ta Karyata Kubutar Da Mambobin Su A Kaduna” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya
Published: April 6, 2026 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya
Published: April 6, 2026 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A NajeriyaPublished: April 6, 2026 at 8:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 26 ne suka rasa rayukan su a wasu hare-hare daban daban guda uku a Nigeria cewar sojoji, da jami’a. An kashe a kalla mutane 17 ranar Asabar, lokacin da ‘yan bindiga suka farma mazauna unguwar Mbalom a yankin arewacin Gwer a arewacin jihar Benue. Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya tabbatar da…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida
Published: April 6, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida
Published: April 6, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan JaridaPublished: April 6, 2026 at 8:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump yayi barazanar kulle dan jaridar da ya fara yada rahoton cewa Dakaru na neman sojan jirgin Amurka F-15 da Iran ta kado. Trump bai fadi sunan dan jaridar ba, ko kuma kafar yada labaran da yake wa aiki. Ya ce rahoton zai iya sanarwa da Iran me ake ciki, ya saka…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Yayi Barazanar Kulle Wani Dan Jarida” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka
Published: April 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka
Published: April 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da AmurkaPublished: April 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Litinin Iran tace tana so a kawo karshen yakin da take tafkawa tsakanin ta da Isra’ila da Amurka na dindindin, ta kuma yi watsi da matsin lambar da ake mata na tayi gaggawar bude mashigin ruwa na Hormuz, ƙarƙashin yarjejeniyar tsagaita wuta na wucen gadi, yayin da Amurka da Iran ke duba yadda…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hukumar NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi A Edo
Published: April 6, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi A Edo
Published: April 6, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi A EdoPublished: April 6, 2026 at 1:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jami’an Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), sun kai samame a wata babbar ma’ajiyar miyagun kwayoyi a jihar Edo, inda suka kwace kilogram 1,378 na tabar wiwi da ake zargin an ɓoye, tare da kama wani da ake zargi da hannu a lamarin. Kwamandan NDLEA a jihar Edo, Dr. Mitchell…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar NDLEA Ta Kama Miyagun Kwayoyi A Edo” »

Afrika, Najeriya, Tsaro

Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A Kasar
Published: April 6, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A Kasar
Published: April 6, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A KasarPublished: April 6, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da shirin biyan bashin naira tiriliyan 3.3 domin warware tsofaffin basussukan da suka daɗe suna addabar ɓangaren wutar lantarki a Najeriya. Sanarwar daga fadar shugaban ƙasar ta ce bashin ya taru ne daga shekarar 2015 zuwa 2025, kuma an cimma yarjejeniya kan adadin domin kawo ƙarshen matsalar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A Kasar” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Posts pagination

Previous 1 … 8 9 10 … 132 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya
  • UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da Babura
  • ‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano
  • Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin Talauci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada Labarai
  • APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Najeriya
  • Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana Afrika
  • An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato Afrika
  • Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri Amurka
  • China Ta Dawo Da Harajin Magungunan Hana Haihuwa Labarai
  • Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.