Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro
Published: February 6, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro
Published: February 6, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar BoroPublished: February 6, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Afirka ta kudu ta sanar da samun allurar rigakafi na farko cikin shekaru 20 kan cutar boro, (foot and mouth disease) a turance, yayin da take neman bunkasa sarrafa maganin rigakafin a cikin gida, don tunkarar barkewar annobar mafi muni a shekaru masu yawa. Cutar boro, cuta ce da ake saurin dauka, Wadda kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro” »

Afrika, Kiwon Lafiya

Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya
Published: February 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya
Published: February 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar KenyaPublished: February 6, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farin da ya addabi kasar Kenya tun shekarar 2022, yanzu ya yi tsamari, har ya kai ka yankunan da suke da yalwar ruwa. Wannan farin ya sa makiyaya cikin mawuyacin hali, inda suka yi asararar dabbobin su da dama, sakamakon rashin wadatacciyyar ciyawa da ruwan sha. Maria Katanga ‘yar kabilar Masaai, da yawanci suka dogara…

Ci Gaba Da Karatu “Makiyaya Sun Shiga Matsala Sakamakon Fari A Kasar Kenya” »

Afrika, Sauran Duniya

Tawagar Shirya Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Ta Ziyarci Masarautun Jihar
Published: February 6, 2026 at 4:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tawagar Shirya Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Ta Ziyarci Masarautun Jihar
Published: February 6, 2026 at 4:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tawagar Shirya Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Ta Ziyarci Masarautun JiharPublished: February 6, 2026 at 4:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ci gaba da shirye-shiryen Gasar Kwallon Kafa ta Masarautun Jihar Gombe, wata tawaga ƙarƙashin jagorancin Shugaban Gasar, Ahmed Shuaibu Gara Gombe, ta kai ziyara fadojin sarakuna goma sha biyar a faɗin jihar Gombe. Da yake bayyana manufar ziyarar, Ahmed Shuaibu Gara Gombe ya ce irin waɗannan wasanni na taimakawa wajen ƙarfafa zumunci, kyautata alaƙa,…

Ci Gaba Da Karatu “Tawagar Shirya Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Ta Ziyarci Masarautun Jihar” »

Labarai, Wasanni

‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi
Published: February 6, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

Posted on February 6, 2026February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi
Published: February 6, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026
‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A BauchiPublished: February 6, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

Daga Ahmad Muhammad,Bauchi ‘Yan jarida kimanin su 14 da suka fito daga kafafen yada labarai dabam -dabam suka gamu da mummunar hatsarin mota a yayin da suke cikin tawagar hukumar raya yankin Arewa Maso Gabas (NEDC) Shugaban kungiyar Yan Jarida Na kasa reshen jihar Bauchi da ke Arewa maso gabashin Najeriya Kwamred Umar Said ya…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi” »

Labarai, Najeriya

Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar
Published: February 6, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar
Published: February 6, 2026 at 11:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jakadan Amurka a Poland, ya yanke hulda da kakakin majalisar kasar a ranar Alhamis, yana zargin kakakin majalisar cewa ya zagi shugaban Amurka Donald Trump, bayanda ya soki manufofin gwamnatin shugaban na Amurka, da kuma kin goyon bayan a baiwa Trump Lambar yabo ta Nobel. Wakilan gwamnatin hadin guiwa a Poland suna tsaka mai wuya…

Ci Gaba Da Karatu “Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar” »

Labarai

China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar
Published: February 6, 2026 at 11:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

Posted on February 6, 2026February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar
Published: February 6, 2026 at 11:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026
China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A KasarPublished: February 6, 2026 at 11:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

China ta kori wakilan majalisar dokokin kasar su uku wadanda aikin su yake da nasaba da sashen tsaro, kamar yadda kafofin yada labaran kasar suka bayyana a dai dai lokacin da ake binciken wani babban hafsan kasar, kuma lokacin da hukumomin kasar a Beijing suke daukar matakan sabunta dakarunta. A sanarwar da kamfanin dillancin labaran…

Ci Gaba Da Karatu “China Ta Kori Wakilan Majalisar Dokoki Uku A Kasar” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi
Published: February 6, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi
Published: February 6, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan TallafiPublished: February 6, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan gwagwarmaya da suka shirya jerin gwanon jiragen ruwa dauke da tallafin abinci da magunguna zuwa Gaza a bara, wadanda Isra’ila ta hana su kai tallafin suna shirin za su sake gwada daukar matakin a bana ma. Suna sa ran jiragen ruwan da zasu shiga tattakin su ninka na bara dauke da ma’aikatan kiwon lafiya…

Ci Gaba Da Karatu “Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Kasar Morocco Ta Kwashe ‘Yan Kasar Daga Sassan Ambaliyar Ruwa
Published: February 6, 2026 at 10:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Morocco Ta Kwashe ‘Yan Kasar Daga Sassan Ambaliyar Ruwa
Published: February 6, 2026 at 10:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Morocco Ta Kwashe ‘Yan Kasar Daga Sassan Ambaliyar RuwaPublished: February 6, 2026 at 10:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Morocco ta kwashe ‘yan kasar fiye da su dubu 140, daga yankunan kasar da suke fuskantar bala’in ambaliya, tare da kara kira ga mazauna sassar kasar da ba tare da bata lokaci ba su bar yankunan, ganin yadda koguna suka cika suna batsewa, ci gaba da ruwan sama, wadda ya tilastawa madatsun ruwa su saki…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Morocco Ta Kwashe ‘Yan Kasar Daga Sassan Ambaliyar Ruwa” »

Afrika, Labarai

Shugaba Trump Ya Amince Da Tsawaita Cinikayya Tsakanin Amurka Da Kasashen Afirka
Published: February 6, 2026 at 10:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Amince Da Tsawaita Cinikayya Tsakanin Amurka Da Kasashen Afirka
Published: February 6, 2026 at 10:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Amince Da Tsawaita Cinikayya Tsakanin Amurka Da Kasashen AfirkaPublished: February 6, 2026 at 10:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talatar makon nan ne shugaban Amurka Donald Trump ya sanya hanu na kara wa’adin cinikayya tsakanin Amurka da kasashen Afirka ba tare da haraji ba da ake kira AGOA, na tsawon shekara daya, zuwa 31 ga watan Disamba shekara ta 2026. Kara tsawon wa’adin ya kawo karshen zaman zullumi game da makomar shirin, yayinda…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Amince Da Tsawaita Cinikayya Tsakanin Amurka Da Kasashen Afirka” »

Afrika, Amurka, Labarai

Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar
Published: February 5, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar
Published: February 5, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A ShiyarPublished: February 5, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa (NSGF) kuma Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya yi Allah wadai da ƙaruwar hare-hare da kashe kashen da ake yi kwanan nan a sassan jihohin Kwara, Katsina da Benue, yana mai bayyana su a matsayin abin takaici, rashin hankali kuma cin zarafi kai tsaye ga al’ummar ƙasa baki ɗaya….

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 8 9 10 … 80 Next

Sabbin Labarai

  • Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya
  • An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno
  • Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC Najeriya
  • Kotun Uganda Tayi Watsi Da Karar Hukumomin Kasar Afrika
  • Kwankwaso Yayi Kakkausar Lafazi Bayan Ficewar Abba Kabir Yusuf Daga NNPP Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Malami: Gwamnatin APC Ta Gaza – “Yan-Kasa Kuwa Na Da Katin Zabe” Labarai
  • Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe Labarai
  • Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira Labarai
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba Kiwon Lafiya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.