Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu Yaki
Published: February 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu Yaki
Published: February 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu YakiPublished: February 26, 2026 at 9:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Afrika ta kudu da Kenya a ranar Alhamis suke kara bayyana cewa ‘yan kasashen masu yawa ne aka yaudare su shiga yakin Rasha da Ukraine, domin hukumomi a Pretoria sun bada rahoton ‘yan kasar biyu sun mutu a fagen daga, yayinda wata kotu a Nairobi ta tuhumi wani mutum da laifin safarar ‘yan kasar 25…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu Yaki” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi
Published: February 26, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi
Published: February 26, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare DangiPublished: February 26, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tarzomar da mayakan wucin gadi a Sudan da ake kira RSF a takaice suka yi a birnin al-Fashir, yana dauke dukkan alamomi na “kisan kare dangi,” kamar yadda ministocin wasu kasashen waje a hukumar kula da hakkin Bil’adama na MDD suka fada a cikin wata sanarwa da suka sake ranar Alhamis. Gungun kasashen sun sunyi…

Ci Gaba Da Karatu “Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku
Published: February 26, 2026 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku
Published: February 26, 2026 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa UkuPublished: February 26, 2026 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kare hakkin ‘yan jarida ta ce an kashe ‘yan jarida 129 da ma’aikatan yada labarai a cikin aikinsu a bara, kashi biyu bisa uku Isra’ila ne ta kashe su. Shekara ta biyu kenan da kashe-kashen ‘yan jarida ya kafa tarihi kuma shekara ta biyu a jere da Isra’ila ke da alhakin kashi biyu bisa…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Kare Hakkin ‘Yan Jarida Tace Isra’ila Ce Ta Kashe ‘Yan Jarida Kashi Biyu Bisa Uku” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Baitul Malin Amurka Zata Bawa Venezuela Da Cuba Damar Sayar Da Mai
Published: February 26, 2026 at 10:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Baitul Malin Amurka Zata Bawa Venezuela Da Cuba Damar Sayar Da Mai
Published: February 26, 2026 at 10:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Baitul Malin Amurka Zata Bawa Venezuela Da Cuba Damar Sayar Da MaiPublished: February 26, 2026 at 10:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar Baitulmali ta Amurka ta ce a ranar Laraba za ta ba wa kamfanonin da ke neman lasisin sake sayar da mai na Venezuelan ga Cuba, kamar yadda jagorar da aka wallafa a shafin intanet na sashen ya nuna, matakin da zai taimaka wajen rage matsalar karancin man fetur a tsibirin. Tun bayan da Washington…

Ci Gaba Da Karatu “Baitul Malin Amurka Zata Bawa Venezuela Da Cuba Damar Sayar Da Mai” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar
Published: February 26, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar
Published: February 26, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin RundunarPublished: February 26, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Harin da jirgin mara matuki da ya kashe kakakin rundunar M23 Willy Ngoma a gabashin Kongo cikin wannan mako ya yi sanadin mutuwar akalla mutane tara, amma bai samu nasara kan kwamandan sojojin na ‘yan tawayen, wanda ya tsira da ransa, kamar yadda wasu majiyoyi hudu suka shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Harin…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Iran Ya Bayyana Samun Sakamako Mai Kyau A Tattaunawa Da Amurka
Published: February 25, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 25, 2026

Posted on February 25, 2026February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Iran Ya Bayyana Samun Sakamako Mai Kyau A Tattaunawa Da Amurka
Published: February 25, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 25, 2026
Shugaban Kasar Iran Ya Bayyana Samun Sakamako Mai Kyau A Tattaunawa Da AmurkaPublished: February 25, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 25, 2026

Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana cewa, kasar Iran na ganin daman samun sakamako mai kyau daga zagaye na uku na tattaunawa da Amurka, a ranar Laraba, yayin da wata tawaga ta tashi zuwa birnin Geneva domin tattaunawa kan shirin nukiliyar na Tehran. Wani babban jami’in gwamnatin Amurka ya fada a ranar Litinin cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Iran Ya Bayyana Samun Sakamako Mai Kyau A Tattaunawa Da Amurka” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya Ba
Published: February 25, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya Ba
Published: February 25, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya BaPublished: February 25, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump a takaice ya bayyana batunsa na yiwuwar kai hari kan Iran a jawabinsa na majalisar dokokin kasar ranar Talata, yana mai cewa ba zai bari babban mai daukar nauyin ta’addanci a duniya ya mallaki makamin nukiliya ba. Duk kuwa da cewar ya jibge wata gagarumar rundunar soji a yankin Gabas ta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya Ba” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnatin Afirka Ta Kudu Na Kokarin Kafa Wasu Dokoki A Kasar
Published: February 25, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Afirka Ta Kudu Na Kokarin Kafa Wasu Dokoki A Kasar
Published: February 25, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Afirka ta Kudu na kokarin kafa wasu dokoki na shari’a da ake kira “kudin kudi” don kokarin tabbatar da cewa kudaden jama’a sun dore a cikin dogon lokaci, in ji baitul malin ranar Laraba. Za a bayyana dokokin ne a cikin kasafin kudin tsakiyar wa’adi, wanda aka saba gabatar da shi a watan Oktoba…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Afirka Ta Kudu Na Kokarin Kafa Wasu Dokoki A Kasar” »

Labarai, Sauran Duniya

Tawagar IMF Tana Kasar Kenya Domin Tattauna Bada Lamuni
Published: February 25, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tawagar IMF Tana Kasar Kenya Domin Tattauna Bada Lamuni
Published: February 25, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tawagar IMF Tana Kasar Kenya Domin Tattauna Bada LamuniPublished: February 25, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tawagar Asusun Ba da Lamuni ta Duniya ta IMF isa kasar Kenya don tattaunawa kan sabon shirin lamuni, a cewar gwamnati da hukumomin IMF. Hukumomin kasar suna kokarin tsara wani sabon shirin ba da lamuni bayan karewar yarjejeniyar da aka cimma a baya na dalar Amurka biliyan 3.6 a watan Afrilu kuma bangarorin biyu sun…

Ci Gaba Da Karatu “Tawagar IMF Tana Kasar Kenya Domin Tattauna Bada Lamuni” »

Labarai, Sauran Duniya

Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki
Published: February 25, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki
Published: February 25, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha YakiPublished: February 25, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Afirka ta Kudu ta kubutar da wasu ‘yan kasar su 11 da aka rude su zuwa su taya sojojin Rasha fada a yakin ta da take yi da kasar Ukraine. Ana sa ran mutanen zasu dawo gida nan ba da jimawa ba, a cewar shugan Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa a ranar Talata. Idan wadannan…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 10 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci Afrika
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza Labarai
  • Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027 Najeriya
  • Gwamnatin Soji A Nijar Ta Hana Fitar Da Albarkatun Kasa Afrika
  • Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika Wasanni
  • Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni
  • Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne Labarai
  • Kasar Morocco Ta Kwashe ‘Yan Kasar Daga Sassan Ambaliyar Ruwa Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.