Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Gwamnatin Tinubu Ta Warware Basussukan Fansho Na Shekaru 18
Published: July 14, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tinubu Ta Warware Basussukan Fansho Na Shekaru 18
Published: July 14, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tinubu Ta Warware Basussukan Fansho Na Shekaru 18Published: July 14, 2026 at 7:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana cewa ta aiwatar da manyan sauye-sauye a fannin fansho cikin shekaru biyu da suka gabata, inda ta kashe Naira biliyan 758 wajen biyan basussukan haƙƙoƙin fansho da suka taru tun daga shekarar 2007, tare da ƙara kuɗaɗen da masu ritaya ke karɓa a kowane wata. Darakta Janar ta Hukumar Kula…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tinubu Ta Warware Basussukan Fansho Na Shekaru 18” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Gombe Ta Yi Gasar Makarantun Firamare Don Bikin Cika Shekaru 100 Na Hassan Central
Published: July 14, 2026 at 4:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Yi Gasar Makarantun Firamare Don Bikin Cika Shekaru 100 Na Hassan Central
Published: July 14, 2026 at 4:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Yi Gasar Makarantun Firamare Don Bikin Cika Shekaru 100 Na Hassan CentralPublished: July 14, 2026 at 4:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Makarantar Firamare ta Herwagana ta lashe kofin gasar ƙwallon ƙafa ta makarantun firamare da aka shirya domin bikin cika shekaru 100 da kafuwar Makarantar Firamare ta Hassan Central da ke Gombe. An gudanar da wasan ƙarshe na gasar a Filin Wasan Pantami, inda Herwagana ta doke Hassan Central da ci 4–3 ta hanyar bugun fenariti…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Yi Gasar Makarantun Firamare Don Bikin Cika Shekaru 100 Na Hassan Central” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Wasanni

Jami’an Tsaro Sun Dakile Safarar Makamai Daga Jos Zuwa Jihar Neja
Published: July 14, 2026 at 6:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’an Tsaro Sun Dakile Safarar Makamai Daga Jos Zuwa Jihar Neja
Published: July 14, 2026 at 6:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’an Tsaro Sun Dakile Safarar Makamai Daga Jos Zuwa Jihar NejaPublished: July 14, 2026 at 6:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daga Zainab Babaji a Jos Najeriya Dakarun rundunar wanzar da zaman lafiya ta Operation ENDURING PEACE’ sun yi nasarar cafke wassu batagari shida da ke safarar makamai da take zargin suna kai wa ‘yan ta’adda ne. Jami’an dake aiki a kauyen Samaru da ke gundumar Zonkwa a karamar hukumar Zangon Kataf a jihar Kaduna, sun…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Tsaro Sun Dakile Safarar Makamai Daga Jos Zuwa Jihar Neja” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Shugabannin Kiristocin Arewa Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Ummulkhairi
Published: July 13, 2026 at 7:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Kiristocin Arewa Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Ummulkhairi
Published: July 13, 2026 at 7:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabannin Kiristocin Arewa Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan UmmulkhairiPublished: July 13, 2026 at 7:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Ministan Matasa da Wasanni, Barista Solomon Dalung, ya jagoranci tawagar limaman Kirista da shugabannin matasan Kirista daga jihohi 19 na Arewacin Najeriya zuwa ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayiya Malama Ummulkhairi, wata Musulma da ake zargin an kashe ta ta hanyar dukan tsiya daga wasu fusatattun mutane a Maraban Jos, jihar Kaduna. Tawagar ta ƙunshi…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Kiristocin Arewa Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Ummulkhairi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

PDP Ta Nemi Bincike Kan Rushewar Ginin Majalisar Dokokin Gombe, Tayi Zargi Game Da Sakaci
Published: July 11, 2026 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on PDP Ta Nemi Bincike Kan Rushewar Ginin Majalisar Dokokin Gombe, Tayi Zargi Game Da Sakaci
Published: July 11, 2026 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
PDP Ta Nemi Bincike Kan Rushewar Ginin Majalisar Dokokin Gombe, Tayi Zargi Game Da SakaciPublished: July 11, 2026 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar (PDP) reshen jihar Gombe ta yi kira ga Gwamnatin jihar Gombe da ta dakatar da aikin gina sabon ginin Majalisar Dokokin jihar, bayan rushewar wani ɓangare na simintin bene da ya yi sanadin mutuwar wasu ma’aikata tare da jikkata wasu da dama. A cikin wata sanarwa da Jami’in Hulɗa da Jama’a na jam’iyyar, Abdulkadir…

Ci Gaba Da Karatu “PDP Ta Nemi Bincike Kan Rushewar Ginin Majalisar Dokokin Gombe, Tayi Zargi Game Da Sakaci” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

APC: Tinubu Da Shettima Za Su Sake Neman Wa’adi Na Biyu A 2027
Published: July 10, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on APC: Tinubu Da Shettima Za Su Sake Neman Wa’adi Na Biyu A 2027
Published: July 10, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
APC: Tinubu Da Shettima Za Su Sake Neman Wa’adi Na Biyu A 2027Published: July 10, 2026 at 3:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da sake zaɓar Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a matsayin abokin takararsa a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027 ƙarƙashin jam’iyyar APC. Wannan mataki ya kawo ƙarshen jita-jitar da ta dade tana yawo kan yiwuwar sauya mataimakin shugaban ƙasar gabanin zaɓen mai zuwa. Tinubu da Shettima ne…

Ci Gaba Da Karatu “APC: Tinubu Da Shettima Za Su Sake Neman Wa’adi Na Biyu A 2027” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Sabuwar Sakatariyar Ƙungiyar Gwamnonin Arewa Za Ta Ƙarfafa Ayyukan Ci Gaban Yankin
Published: July 10, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sabuwar Sakatariyar Ƙungiyar Gwamnonin Arewa Za Ta Ƙarfafa Ayyukan Ci Gaban Yankin
Published: July 10, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sabuwar Sakatariyar Ƙungiyar Gwamnonin Arewa Za Ta Ƙarfafa Ayyukan Ci Gaban YankinPublished: July 10, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin jihohin Arewacin Najeriya kuma Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya ƙaddamar da sakatariyar wucin gadi ta ƙungiyar a birnin Kaduna, tare da yin kira ga shugabannin Arewa da su ƙara haɗa kai domin magance matsalolin tsaro, tattalin arziki da ci gaban da yankin ke fuskanta. An ƙaddamar da sakatariyar ne a…

Ci Gaba Da Karatu “Sabuwar Sakatariyar Ƙungiyar Gwamnonin Arewa Za Ta Ƙarfafa Ayyukan Ci Gaban Yankin” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

TIC Dutse Ta Nemi Ƙarin Tallafin Gwamnatin Jigawa Don Faɗaɗa Ayyukanta
Published: July 8, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on TIC Dutse Ta Nemi Ƙarin Tallafin Gwamnatin Jigawa Don Faɗaɗa Ayyukanta
Published: July 8, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
TIC Dutse Ta Nemi Ƙarin Tallafin Gwamnatin Jigawa Don Faɗaɗa AyyukantaPublished: July 8, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Jigawa ta sake tabbatar da aniyarta na ci gaba da tallafa wa Cibiyar Bunƙasa Fasaha (Technology Incubation Centre – TIC) da ke Dutse domin bunƙasa kasuwancin fasaha, haɓaka harkokin kasuwanci da samar da ayyukan yi a faɗin jihar. Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Jihar, Alhaji Muhammad K. Dagaceri, ne ya bayyana hakan yayin da ya…

Ci Gaba Da Karatu “TIC Dutse Ta Nemi Ƙarin Tallafin Gwamnatin Jigawa Don Faɗaɗa Ayyukanta” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Gobara Ta Lalata Babban Zauren Majami’ar ECWA Gospel A Gombe
Published: July 8, 2026 at 6:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gobara Ta Lalata Babban Zauren Majami’ar ECWA Gospel A Gombe
Published: July 8, 2026 at 6:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gobara Ta Lalata Babban Zauren Majami’ar ECWA Gospel A GombePublished: July 8, 2026 at 6:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mambobin Majami’ar ECWA Gospel da ke kan titin Ashaka a jihar Gombe na ci gaba da tantance irin asarar da suka yi bayan wata gobara ta tashi ta lalata babban zauren cocin. Gobarar, wadda ta faru a daren Talata, 7 ga Yuli, ta ƙone mimbari, dandalin mawaƙan coci, kayan kiɗa, kayan gudanar da ibada, rufin…

Ci Gaba Da Karatu “Gobara Ta Lalata Babban Zauren Majami’ar ECWA Gospel A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Gombe: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Ƙungiyar Masu Fashi Da Damfara Ta Yanar Gizo
Published: July 8, 2026 at 4:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Ƙungiyar Masu Fashi Da Damfara Ta Yanar Gizo
Published: July 8, 2026 at 4:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Ƙungiyar Masu Fashi Da Damfara Ta Yanar GizoPublished: July 8, 2026 at 4:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Gombe ta sanar da samun gagarumar nasara a yaƙi da aikata manyan laifuka, inda ta kama wata ƙungiyar mutum takwas da ake zargi da aikata fashi da makami da damfarar intanet, tare da ceto wani yaro mai shekara takwas da aka sace da kuma kama mutum huɗu da ake zargi da…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Ƙungiyar Masu Fashi Da Damfara Ta Yanar Gizo” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 2 3 4 … 41 Next

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen Amurka
  • Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa Afrika
  • Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon Labarai
  • ‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka  Labarai
  • Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe Afrika
  • Wasan Hamayya (Istanbul Derby) Fenerbahçe Da Galatasaray 1-1 Labarai
  • Baba Malam Ya Lallasa Abokan Hamayya Da Kuri’u Sama Da Dubu 236 A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.