Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Sarakunan Gumel Da Zurmi
Gwamnonin Arewa, karkashin jagorancin Shugaban Northern Nigeria Governors’ Forum (NNGF) kuma Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, sun mika sakon ta’aziyya ga al’ummar Jihohin Jigawa da Zamfara bisa rasuwar Sarakunan Gumel da Zurmi. Gwamna Inuwa Yahaya ya bayyana rasuwar Mai Martaba Sarkin Gumel, Alhaji Ahmad Muhammad Sani II, a matsayin babban rashi ga Jihar Jigawa,…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnonin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar Sarakunan Gumel Da Zurmi” »

