Rikicin Hakar Gwal Ya Janyo Hallaka Mutane 70 A Sudan Ta Kudu
‘Yan bindiga sun hallaka fiye da mutane 70 a Sudan ta Kudu biyo bayan rikici kan hakar gwal a gefen Juba, babban birnin kasar a karshen makon da ya gabata a cewar ‘yan sanda ranar Litinin. Wani hoton video da aka yada a yanar gizo ya nuna gawawwakin mutane zube a kasa. Wani dan jarida…
Ci Gaba Da Karatu “Rikicin Hakar Gwal Ya Janyo Hallaka Mutane 70 A Sudan Ta Kudu” »

