Mamakon Ruwan Sama Da Iska Ya Hallaka Mutane Uku A Jihar Yobe
Mutane uku sun rasa rayukansu sakamakon mamakon ruwan sama mai ƙarfi tare da iska da ta afku a wasu sassan jihar Yobe dake arewa maso Gabashin Najeriya cikin dare, lamarin da ya haddasa mummunar barna ga gidaje da kadarori. Ruwan saman da iskar sun shafi unguwannin Tsohon Nguru, Filin Idi da sauran yankuna, inda gidaje,…
Ci Gaba Da Karatu “Mamakon Ruwan Sama Da Iska Ya Hallaka Mutane Uku A Jihar Yobe” »

