Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran
Published: March 21, 2026 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran
Published: March 21, 2026 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar IranPublished: March 21, 2026 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran tace Isra’ila ta kai hari kan cibiyar makamashin nukiliyan ta na Ahmadi Roshan a Natanz a safiyar Asabar. Kwararru a bangaren fasaha sun ce babu alamar digar guba daga makamashin, kuma mazauna kusa da wurin basa cikin hadari. Isra’ila tace bata da masaniya kan harin, yayin da Hukumar Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) tace…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai
Published: March 21, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai
Published: March 21, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin MaiPublished: March 21, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanonin jiragen sama masu jigilar fasinja suna fama da karin farashin mai, yayinda yakin hadin gwiwar Amurka da Isra’ila kan Iran, ya haddasa karancin mai, lamari da ya janyo wa masu balaguro karin kudin tafiye-tafiye, su kuma kamfanonin suke fama da hauhawar farashin mai saboda karancinsa. Nahiyar Afirka ce tafi fuskantar matsalar ta fuska biyu…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai” »

Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Farashin Mai Yayi Tashin Gwaron Zabi
Published: March 21, 2026 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Mai Yayi Tashin Gwaron Zabi
Published: March 21, 2026 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Mai Yayi Tashin Gwaron ZabiPublished: March 21, 2026 at 7:44 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin mai yayi tashin gwaron zabi ranar jumma’a, ya kai kudi da rabon da aga haka kusan shekaru hudu da suka wuce a yayinda Iraqi ta ayyana abunda kusan za’a kira dokar ta baci, ta gayawa abokan cinikayyarta cewa ba zata iya cika alkawari ba, ganin galibin man kasar duka ta mashigin ruwan Hormuz ake…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Yayi Tashin Gwaron Zabi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Zatayi Amfani Da Sansanonin Birtaniya
Published: March 21, 2026 at 7:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zatayi Amfani Da Sansanonin Birtaniya
Published: March 21, 2026 at 7:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zatayi Amfani Da Sansanonin BirtaniyaPublished: March 21, 2026 at 7:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Jumma’a Britaniya ta baiwa Amurka izinin tayi amfani da sansanoninta domin ta kai hari kan sansanonin makamai masu linzammi da Iran take amfani da su ta kai hari kan jiragen ruwa da suke bi ta mashigin ruwan Hormuz. Fadar gwammnatin kasar dake Downing Street tace, ministocin kasar sun tattauna a ranar juma’a kan…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zatayi Amfani Da Sansanonin Birtaniya” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya
Published: March 21, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya
Published: March 21, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta TsakiyaPublished: March 21, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar mayakan Amurka zata tura karin dubban sojojin kundubalarta zuwa gabas ta tsakiya, kamar yadda wasu jami’ai suka fadawa kamfanin dillanciin labarai na Reuters jiya jumma’a, yayinda shugaban Amurka Donald Trump ya zargi kawayen Washinghton dake kungiyar tsaro ta NATO da cewa su ragaye ne saboda sun gaza tura dakarun su su taimakawa wajen bude…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya
Published: March 20, 2026 at 9:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 21, 2026

Posted on March 20, 2026March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya
Published: March 20, 2026 at 9:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 21, 2026
Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta TsakiyaPublished: March 20, 2026 at 9:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 21, 2026

Ukraine ta aike da tawagar kwararru zuwa kasashen gabas ta tsakiya biyar, domin su taimaka wajen kakkabo jiragen yaki maras matuka, da kuma basu shawarwari kan matakan kariya na hare hare daga sararin samaniya, har wasu jami’an kasar suke cewa suna san ran cimma yarjejeniyoyi masu muhimmnci. Jami’in yace yayinda jami’an kasashe da aka aike…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Ta Kai Hari Matatar Mai A Kuwait
Published: March 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Kai Hari Matatar Mai A Kuwait
Published: March 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Kai Hari Matatar Mai A KuwaitPublished: March 20, 2026 at 9:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta kai hari kan wata matatar mai a Kuwait ranar jumma’a, Isra’ila kuma ta kashe kakakin rundunar juyin juya hali na Iran, yayinda ake ganin wannan yaki na hadin guiwar Amurka da Isra’ila kan Iran bai nuna wata alamar kawo karshe ba. Isra’ila tayi alkawarin ba zata sake kai hari kan cibiyar iskar gas…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Kai Hari Matatar Mai A Kuwait” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros
Published: March 20, 2026 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros
Published: March 20, 2026 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun ComorosPublished: March 20, 2026 at 7:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An tsinto gawarwakin mutane 17 a cikin wani kwalekwale dauke da ‘yan gudun hijira a bakin tekun Comoros, a cewar ministan cikin gida na tsibirin dake tekun India Mohamed Ahamada. Hukumomi sun ce suna ganin ‘yan gudun hijiran na kokarin isa Mayotte, yankin rainon Faransa dake tsakanin Mozambique da Madagascar. Mohamed Ahmada yace mutanen 30…

Ci Gaba Da Karatu “An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros” »

Labarai, Sauran Duniya

Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi
Published: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi
Published: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A MalawiPublished: March 19, 2026 at 9:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin kasar Malawi tace a yau Alhamis a kalla mutane 13 ne suka rasa rayukan su bayan da aka shafe kwanaki 4 ana tafka ruwan sama da yayi sanadiyyar ambaliyar ruwa a fadin kasar. Ma’aikatar kula da ayyukan agajin gaggawa da matsalolin ibtila’i tace ta samu rahotanni daga 16 cikin 36 na majalisun kasar. Zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi” »

Labarai, Sauran Duniya

An Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Birnin Niamey
Published: March 19, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Birnin Niamey
Published: March 19, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gudanar Da Idin Karamar Sallah A Birnin NiameyPublished: March 19, 2026 at 9:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gudanar da Idin karamar Sallah a birnin Niamey dake kasar Nijar. Yau Alhamis, rana ce al’umar Jamhuriyar Nijar ke bukukuwan karamar Sallah.

Labarai, Nishadi, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 11 12 13 … 30 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar Faransa Zata Bunkasa Nukiliyarta Afrika
  • Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030 Labarai
  • Kasar China Ta Sauka Daga Ragamar Bada Bashi Labarai
  • An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan Sauran Duniya
  • Rasha Takai Hari Ukraine Da Jirgi Marar Matuki Afrika
  • Lawal, Filin Wasa Na Rashidi Yekini Ko Turai Iyaka Wasanni
  • Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.