Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran
Iran tace Isra’ila ta kai hari kan cibiyar makamashin nukiliyan ta na Ahmadi Roshan a Natanz a safiyar Asabar. Kwararru a bangaren fasaha sun ce babu alamar digar guba daga makamashin, kuma mazauna kusa da wurin basa cikin hadari. Isra’ila tace bata da masaniya kan harin, yayin da Hukumar Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) tace…
Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran” »

