Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar
Kasar Pakistan zata karbi bakuncin kasashen Saudiyya, Turkiyya da Masar a gobe Lahadi a fadar gwamnatin Islamabad don tattaunawa kan yakin Iran, yayin da Pakistan ta saka kan ta a matsayin jakadan sulhu don cimma yarjejeniya tsakanin Amurka da Iran kan kawo karshen yakin da aka yi wata daya ana tafkawa. Ministocin harkokin waje na…
Ci Gaba Da Karatu “Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar” »

