Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su
Dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya daga kasar Indonesia sun rasa rayukan su a wasu hare-hare biyu a kudancin Lebanon, bayan rincabewar fada a karshen mako, inda ‘yan jarida da ma’aikatan jinya suka rasa rayukan su sakamakon harin da Isra’ila ta kai wajen. An kashe dakarun na kiyaye zaman lafiya biyu ranar…
Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su” »

