Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su
Published: March 31, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su
Published: March 31, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan SuPublished: March 31, 2026 at 5:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya daga kasar Indonesia sun rasa rayukan su a wasu hare-hare biyu a kudancin Lebanon, bayan rincabewar fada a karshen mako, inda ‘yan jarida da ma’aikatan jinya suka rasa rayukan su sakamakon harin da Isra’ila ta kai wajen. An kashe dakarun na kiyaye zaman lafiya biyu ranar…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniya Sun Rasa Rayukan Su” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya
Published: March 31, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya
Published: March 31, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta TsakiyaPublished: March 31, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dubbannan sojojin Amurka masu dirga daga jiragen sama sun fara isowa Gabas ta Tsakiya, a cewar wasu jami’an Amurka biyu da suka zanta da kamfanin dillancin labarai na Reuters ranar Litinin, yayin da shugaba Donald Trump ke duba mataki na gaba da zai dauka a yakin da ake tafkawa da Iran. Sojojin masu dirgowa daga…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut
Published: March 30, 2026 at 6:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Posted on March 30, 2026March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut
Published: March 30, 2026 at 6:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026
Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A BeirutPublished: March 30, 2026 at 6:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Kasar Iran ta ce a yau Litinin jakadan ta a kasar Lebanon zai ci gaba da zama a ofishin sa a Beirut, inda tayi watsi da umarnin da ma’aikatar kasashen waje ta Lebanon ta bayar na ya fice daga kasar bata bukatar sa. Yakin da ake tafkawa tsakanin kungiyar Hezbolla na Lebanon da Isra’ila ya…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Kasar Spain Ta Rufe Sararin Saman Kasar
Published: March 30, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Spain Ta Rufe Sararin Saman Kasar
Published: March 30, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Spain Ta Rufe Sararin Saman KasarPublished: March 30, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Spain ta rufe sararin jirgin saman ta ga jiragen Amurka masu kaiwa Iran hari, wannan wani mataki ne bayan hana amfani da sansanin sojin ta don yakin, a cewar sakatariyar tsaro ta kasar Margarita Robles a yau Litinin. Ta shaidawa Manema labarai a birnin Madrid cewa Spain bazata bari Ayi amfani da sansanin sojin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Spain Ta Rufe Sararin Saman Kasar” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Zamu Tarwatsa Cibiyoyin Makamashi Da Cibiyoyin Mai Din Iran
Published: March 30, 2026 at 6:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Posted on March 30, 2026March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zamu Tarwatsa Cibiyoyin Makamashi Da Cibiyoyin Mai Din Iran
Published: March 30, 2026 at 6:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026
Zamu Tarwatsa Cibiyoyin Makamashi Da Cibiyoyin Mai Din IranPublished: March 30, 2026 at 6:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 30, 2026

Shugaban Amurka Donald Trump, yayi gargadi a yau Litinin cewa za’a tarwatsa cibiyoyin makamashi da rijiyoyin mai na kasar Iran idan bata bude mashigin ruwa na Hormuz ba. Wannan ya biyo bayan da Iran ta kira tsarin yarjejeniyar wanzar da zaman lafiya da Amurka ta kafa a matsayin abu ba mai yiwuwa ba, kuma ta…

Ci Gaba Da Karatu “Zamu Tarwatsa Cibiyoyin Makamashi Da Cibiyoyin Mai Din Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Wani Jirgin Sama Ya Karya Dokar Hana Zirga Zirga
Published: March 30, 2026 at 9:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Jirgin Sama Ya Karya Dokar Hana Zirga Zirga
Published: March 30, 2026 at 9:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Jirgin Sama Ya Karya Dokar Hana Zirga ZirgaPublished: March 30, 2026 at 9:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani jirgin sama na farar hula ya karya dokar hana zirga-zirgar jirage a wani yanki a ranar Lahadi kusa da gidan Shugaban Amurka, Donald Trump, na Mar-a-Lago da ke karamar hukumar Palm Beach, a jihar Florida, kafin daga bisani aka “rakashi cikin aminci daga yankin,” a cewar North American Aerospace Defense Command. A cikin wata…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Jirgin Sama Ya Karya Dokar Hana Zirga Zirga” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Fafaroma Leo Yayi Allah Wadai Bisa Karuwar Yake Yaken Gabas Ta Tsakiya
Published: March 30, 2026 at 9:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fafaroma Leo Yayi Allah Wadai Bisa Karuwar Yake Yaken Gabas Ta Tsakiya
Published: March 30, 2026 at 9:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fafaroma Leo Yayi Allah Wadai Bisa Karuwar Yake Yaken Gabas Ta TsakiyaPublished: March 30, 2026 at 9:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fafaroma Pope Leo ya bayyana a ranar Lahadi cewa Allah ba ya karɓar addu’o’in shugabannin da ke fara yaƙe-yaƙe kuma “hannuwansu cike suke da jini,” a wata magana mai ƙarfi da ya yi yayin da yaƙin Iran ya shiga wata na biyu. A dai-dai lokacin da yake jawabi ga dubban mutane a dandalin St. Peter’s…

Ci Gaba Da Karatu “Fafaroma Leo Yayi Allah Wadai Bisa Karuwar Yake Yaken Gabas Ta Tsakiya” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya

Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 30, 2026 at 9:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta Tsakiya
Published: March 30, 2026 at 9:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta TsakiyaPublished: March 30, 2026 at 9:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙasar Pakistan ta bayyana a ranar Lahadi cewa tana shirin karɓar bakuncin “tattaunawa masu ma’ana” domin kawo ƙarshen rikicin da ya shafi Iran nan da kwanaki masu zuwa, duk da cewa a baya Tehran ta zargi Amurka da shirya kai farmakin ƙasa yayin da take neman tattaunawa. Da yake magana bayan ganawar ministocin harkokin wajen…

Ci Gaba Da Karatu “Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta Tsakiya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Netanyahu Ya Umarci Rundunar Sojoji Takara Fadada Ayyukanta A Lebanon
Published: March 30, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Netanyahu Ya Umarci Rundunar Sojoji Takara Fadada Ayyukanta A Lebanon
Published: March 30, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Netanyahu Ya Umarci Rundunar Sojoji Takara Fadada Ayyukanta A LebanonPublished: March 30, 2026 at 9:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana a ranar Lahadi cewar, ya umarci rundunar sojoji da ta ƙara faɗaɗa ayyukanta a kudancin Lebanon, yana mai danganta hakan da ci gaba da harba rokokin da ƙungiyar Hezbollah ke yi. Isra’ila ta ce a makon da ya gabata tana ƙara faɗaɗa wani “yakin kariya” har zuwa kogin Litani….

Ci Gaba Da Karatu “Netanyahu Ya Umarci Rundunar Sojoji Takara Fadada Ayyukanta A Lebanon” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya
Published: March 28, 2026 at 8:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya
Published: March 28, 2026 at 8:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar KenyaPublished: March 28, 2026 at 8:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yanzu adadin mutanen da suka rasa rayukan su sakamakon ambaliyar ruwa a kasar Kenya ya kai 108, a cewar ‘yan sanda ranar Asabar. Ambaliyar ruwa da ya fara ranar 6 ga Watan Maris, ya jawo barna da dama a Kenya, inda ya tafi da gomman motoci, ya kawo tsaiko ga zirga-zirgar jiragen sama, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 … 7 8 9 … 30 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurkawa Sun Nuna Bacin Rai Saboda Yawaita Kashe ‘Yan Kasar Amurka
  • Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau Labarai
  • CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya Wasanni
  • Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun Adawa Dubu Biyu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • INEC: Akwai Yiwuwar Dage Zaben 2027 Saboda Azumi Labarai
  • Gwamnatin Kano Zata Dauki Mataki Game Da Kisan Dorayi Tsaro
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.22.2025 Rediyo
  • Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.